< Markus 11 >

1 Og da de kom nær til Jerusalem, til Betfage og Betania ved Oljeberget, sendte han to av sine disipler avsted og sa til dem:
Sa’ad da suka yi kusa da Urushalima, suka zo Betfaji da Betani wajen Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki biyu daga cikin almajiransa,
2 Gå bort til den by som ligger rett for eder, og straks I kommer inn i den, skal I finne en fole bundet, som ennu aldri noget menneske har sittet på; løs den, og før den hit!
ya ce musu, “Ku je ƙauyen da yake gaba da ku, da shigarku, za ku tarar da wani ɗan jaki a daure a can, wanda ba wanda ya taɓa hawa. Ku kunce shi ku kawo nan.
3 Og dersom nogen sier til eder: Hvad er det I gjør? da skal I si: Herren har bruk for den, og han sender den straks tilbake igjen.
In wani ya tambaye ku, ‘Don me kuke yin haka?’ Ku gaya masa cewa, ‘Ubangiji yana bukatarsa, zai kuma dawo da shi ba da jimawa ba.’”
4 Og de gikk avsted, og fant folen bundet ved døren utenfor på gaten og løste den.
Suka tafi, suka kuwa tarar da wani ɗan jaki a waje, a titi, daure a ƙofar gida. Suna cikin kunce shi ke nan,
5 Og nogen av dem som stod der, sa til dem: Hvad er det I gjør? løser I folen?
sai waɗansu mutane da suke tsattsaye a wurin suka ce musu, “Me kuke yi da kuke kunce ɗan jakin nan?”
6 Men de sa til dem så som Jesus hadde sagt; og de lot dem få den.
Suka amsa kamar yadda Yesu ya ce su yi. Mutanen kuwa suka ƙyale su.
7 Og de førte folen til Jesus, og la sine klær på den; og han satte sig på den.
Da suka kawo shi wajen Yesu, sai suka shimfiɗa rigunarsu a bayansa. Yesu kuwa ya hau ya zauna bisansa.
8 Og mange bredte sine klær på veien, andre løvkvister, som de hadde hugget på markene.
Mutane da yawa suka shimfiɗa rigunarsu a kan hanya, waɗansu kuma suka baza rassan itatuwan da suka sara daga gonaki.
9 Og de som gikk foran, og de som fulgte efter, ropte: Hosianna! Velsignet være han som kommer i Herrens navn!
Waɗanda suka yi gaba, da kuma waɗanda suke biye, duk suka ɗaga murya, suna cewa, “Hosanna!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa a cikin sunan Ubangiji!”
10 Velsignet være vår far Davids rike som kommer! Hosianna i det høieste!
“Mai albarka ne mulkin nan mai zuwa na mahaifinmu Dawuda!” “Hosanna a can cikin samaniya!”
11 Og han gikk inn i Jerusalem i templet og så sig om overalt, og da det alt var sent på dagen, gikk han ut til Betania med de tolv.
Yesu ya shiga Urushalima ya kuma tafi filin haikali. Ya dudduba kome duka, amma da yake yamma ta yi, sai ya tafi Betani tare da Sha Biyun.
12 Og den næste dag, da de gikk ut fra Betania, blev han hungrig.
Kashegari, da suke barin Betani, Yesu kuwa ya ji yunwa.
13 Og da han så et fikentre langt borte, som hadde blad, gikk han dit, om han kanskje kunde finne noget på det, og da han kom bort til det, fant han ikke noget uten blad; for det var ikke fikentid.
Da ya hangi wani itacen ɓaure mai ganye, sai ya je domin yă ga ko yana da’ya’ya. Amma da ya kai can, bai tarar da kome ba sai ganye, domin ba lokacin’ya’yan ɓaure ba ne.
14 Og han tok til orde og sa til det: Aldri i evighet skal nogen mere ete frukt av dig! Og hans disipler hørte det. (aiōn g165)
Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn g165)
15 Og de kom til Jerusalem; og han gikk inn i templet og begynte å drive ut dem som solgte og kjøpte i templet, og pengevekslernes bord og duekremmernes stoler veltet han,
Da suka kai Urushalima, sai Yesu ya shiga filin haikalin, ya fara korar waɗanda suke saya da sayarwa a can. Ya tutture tebur na masu musayar kuɗi, da kujerun masu sayar da tattabaru,
16 og han tillot ikke at nogen bar noget kar gjennem templet.
ya kuma hana kowa yă ratsa da a filin haikali ɗauke da kayan ciniki.
17 Og han lærte og sa til dem: Er det ikke skrevet: Mitt hus skal kalles et bedehus for alle folk? Men I har gjort det til en røverhule.
Da yake koya musu, sai ya ce, “Ashe, ba a rubuce yake ba cewa, ‘Za a kira gidana, gidan addu’a na dukan al’ummai ba’? Amma ga shi kun mai da shi ‘kogon’yan fashi.’”
18 Og yppersteprestene og de skriftlærde hørte det, og de søkte råd til å rydde ham av veien; for de fryktet for ham, fordi alt folket var slått av forundring over hans lære.
Manyan firistoci da malaman dokoki suka ji wannan, sai suka fara neman hanyar da za su kashe shi, gama suna jin tsoronsa, saboda dukan taron suna mamakin koyarwarsa.
19 Og når det blev aften, gikk han ut av byen.
Da yamma ta yi, sai Yesu da almajiransa suka bar garin.
20 Og da de gikk forbi tidlig om morgenen, så de at fikentreet var visnet fra roten av.
Da safe, da suke wucewa, sai suka ga itacen ɓauren nan ya yanƙwane tun daga saiwarsa.
21 Og Peter kom det i hu og sa til ham: Rabbi! se, fikentreet som du forbannet, er visnet.
Bitrus ya tuna, sai ya ce wa Yesu, “Rabbi, duba! Itacen ɓauren nan da ka la’anta, ya yanƙwane!”
22 Og Jesus svarte og sa til dem: Ha tro til Gud!
Yesu ya amsa ya ce, “Ku gaskata da Allah.
23 Sannelig sier jeg eder at den som sier til dette fjell: Løft dig op og kast dig i havet! og ikke tviler i sitt hjerte, men tror at det han sier skal skje, ham skal det vederfares.
Gaskiya nake gaya muku, in wani ya ce wa dutsen nan, ‘Je ka, ka fāɗa cikin teku,’ bai kuwa yi shakka a zuciyarsa ba, amma ya gaskata cewa, abin da ya faɗa zai faru, haka kuwa za a yi masa.
24 Derfor sier jeg eder: Alt det I beder om og begjærer, tro bare at I har fått det, så skal det vederfares eder.
Saboda haka, ina faɗa muku, duk abin da kuka roƙa cikin addu’a, ku gaskata kun riga kun karɓa, zai kuwa zama naku.
25 Og når I står og beder, og I har noget imot nogen, da forlat ham det, forat også eders Fader i himmelen skal forlate eder eders overtredelser!
A duk lokacin da kuke tsaye cikin addu’a, in kuna riƙe da wani mutum a zuciyarku, ku gafarta masa, domin Ubanku da yake sama shi ma yă gafarta muku zunubanku.”
26 Men dersom I ikke forlater, da skal heller ikke eders Fader i himmelen forlate eders overtredelser.
27 Og de kom atter til Jerusalem. Og da han gikk omkring i templet, kom yppersteprestene og de skriftlærde og de eldste
Suka sāke dawowa cikin Urushalima. Da Yesu yana tafiya a filin haikali, sai manyan firistoci, malaman dokoki da kuma dattawa suka zo wurinsa.
28 og sa til ham: Med hvad myndighet gjør du dette, og hvem har gitt dig denne myndighet til å gjøre det?
Suka tambaye, shi suka ce, “Da wane iko kake yin waɗannan abubuwa? Wa kuma ya ba ka ikon yin wannan?”
29 Men Jesus sa til dem: Jeg vil spørre eder om én ting; svar mig, så skal jeg si eder med hvad myndighet jeg gjør dette.
Yesu ya ce, “Zan yi muku tambaya guda. Ku ba ni amsa, ni kuma zan gaya muku, ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa.
30 Johannes' dåp, var den fra himmelen eller fra mennesker? Svar mig!
Baftismar Yohanna, daga sama ce, ko daga mutane? Ku faɗa mini!”
31 De tenkte da ved sig selv og sa: Sier vi: Fra himmelen, da sier han: Hvorfor trodde I ham da ikke?
Sai suka tattauna a junansu, suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama ne,’ zai ce, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
32 Eller skal vi si: Fra mennesker? De fryktet for folket; for alle mente om Johannes at han i sannhet var en profet.
In kuma muka ce, ‘Daga wurin mutane ne’; suna jin tsoron mutane, don kowa ya ɗauka cewa, Yohanna, annabi ne na gaskiya.”
33 De svarte da Jesus: Vi vet det ikke. Da svarte Jesus og sa til dem: Så sier heller ikke jeg eder med hvad myndighet jeg gjør dette.
Saboda haka, suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba.” Yesu ya ce, “To, ni ma ba zan gaya muku ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa ba.”

< Markus 11 >