< Dommernes 12 >
1 Efra'ims menn blev kalt til våben og drog mot nord; og de sa til Jefta: Hvorfor sendte du ikke bud efter oss da du drog avsted for å stride mot Ammons barn? Nu vil vi sette ild på huset du bor i.
Mutanen Efraim suka tattaro mayaƙansu, suka haye zuwa Zafon suka cewa Yefta, “Don me ka tafi ka yaƙi Ammonawa ba ka gayyace mu ba? Za mu ƙone gidanka a kanka.”
2 Da sa Jefta til dem: Jeg og mitt folk lå i en hård strid med Ammons barn; da kalte jeg på eder, men I hjalp mig ikke mot dem;
Yefta ya ce, “Ni da mutanena mun yi ta jayayya sosai da Ammonawa, ko da yake na kira ku, amma ba ku cece ni daga hannuwansu ba.
3 og da jeg så at I ikke vilde hjelpe, satte jeg mitt liv på spill og drog avsted mot Ammons barn, og Herren gav dem i min hånd. Hvorfor kommer I da farende mot mig idag og vil stride mot mig?
Da na ga ba za ku taimake ni ba, sai na yi kasai da raina na kuwa haye don in yaƙi Ammonawa, Ubangiji kuwa ya ba ni nasara a kansu. To, don me kuka zo yau don ku yaƙe ni?”
4 Derefter samlet Jefta alle Gileads menn og stred imot Efra'im, og Gileads menn slo Efra'im; for de hadde sagt: Rømlinger fra Efra'im er I gileaditter midt i Efra'im og midt i Manasse.
Sa’an nan Yefta ya tara mutanen Gileyad wuri guda ya kuma yaƙi Efraim. Mutanen Gileyad suka fatattake su domin mutanen Efraim sun ce, “Ku Mutanen Gileyad masu neman mafaka ne cikin Efraim da Manasse.”
5 Og gileadittene stengte vadestedene over Jordan for Efra'im; og hver gang det kom en efra'imitt som hadde flyktet fra slaget og sa: La mig slippe over, da sa Gileads menn til ham: Er du en efra'imitt? Han svarte: Nei.
Mutanen Gileyad suka ƙwace mashigan Urdun masu zuwa Efraim, duk sa’ad da wani daga Efraim da ya tsira ya ce, “Bari in haye,” sai mutane Gileyad su ce “Kai mutumin Efraim ne?” In ya ce, “A’a,”
6 Da sa de til ham: Si sjibbolet! Men han sa sibbolet, for han kunde ikke uttale det riktig. Så grep de ham og slo ham ihjel ved Jordans vadesteder; og det falt dengang to og firti tusen av Efra'im.
sai su ce, “To, ka ce, ‘Shibbolet.’” In ya ce, “Sibbolet,” saboda ba sa iya faɗin kalmar daidai, sai su kama shi su kashe a mashigan Urdun. Aka kashe mutanen Efraim dubu arba’in da biyu a ta haka.
7 Jefta dømte Israel i seks år; og gileaditten Jefta døde og blev begravet i en av Gileads byer.
Yefta ya shugabanci Isra’ila shekara shida. Sa’an nan Yefta mutumin Gileyad ya mutu, aka kuwa binne shi wani gari a Gileyad.
8 Efter ham var Ibsan fra Betlehem dommer i Israel.
Bayansa, Ibzan mutumin Betlehem, ya shugabanci Isra’ila.
9 Han hadde tretti sønner; tretti døtre giftet han bort, og tretti døtre førte han hjem som hustruer for sine sønner; og han dømte Israel i syv år.
Yana’ya’ya maza talatin da’ya’ya mata talatin. Ya ba da auren’ya’yansa mata ga waɗanda ba daga dangi ba, ga’ya’yansa maza kuwa ya kawo’yan mata talatin su zama matansu waje da danginsa. Ibzan ya shugabanci Isra’ila shekara bakwai.
10 Og Ibsan døde og blev begravet i Betlehem.
Sa’an nan Ibzan ya mutu, aka kuwa binne shi Betlehem.
11 Efter ham var sebulonitten Elon dommer i Israel; han dømte Israel i ti år.
Bayansa, Elon mutumin Zebulun, ya shugabanci Isra’ila shekara goma.
12 Og sebulonitten Elon døde og blev begravet i Ajalon i Sebulons land.
Sa’an nan Elon ya mutu, aka kuwa binne shi a Aiyalon a ƙasar Zebulun.
13 Efter ham var piratonitten Abdon, Hillels sønn, dommer i Israel.
Bayansa, Abdon ɗan Hillel, daga Firaton, ya shugabanci Isra’ila.
14 Han hadde firti sønner og tretti sønnesønner, som red på sytti asenfoler; han dømte Israel i åtte år.
Yana da’ya’ya maza arba’in da’yan taɓa kunne talatin, waɗanda suka hau jakuna saba’in. Ya shugabanci Isra’ila shekara takwas.
15 Og piratonitten Abdon, Hillels sønn, døde og blev begravet i Piraton i Efra'ims land, på Amalekitter-fjellet.
Sa’an nan Abdon ɗan Hillel ya mutu, aka kuwa binne shi a Firaton a Efraim, a ƙasar tudu ta Amalekawa.