< Jobs 33 >

1 Men hør nu, Job, på min tale og lytt til alle mine ord!
“Amma yanzu, Ayuba, ka saurari abin da zan ce; ka sa hankali ga kowane abin da zan faɗa.
2 Se, jeg har åpnet mine leber, allerede taler min tunge i min munn.
Zan yi magana; kalmomina suna dab da fitowa daga bakina.
3 Ærlige og opriktige er mine ord, og hvad jeg vet, skal mine leber uttale likefrem.
Abin da zan faɗa gaskiya ne daga cikin zuciyata; bakina zai faɗi gaskiyar abin da na sani.
4 Guds Ånd har skapt mig, og den Allmektiges ånde holder mig live.
Ruhun Allah ne ya yi ni; numfashin Maɗaukaki ya ba ni rai.
5 Hvis du kan, så svar mig! Rust dig mot mig, tred frem!
Ka amsa mini in za ka iya; ka yi shirin fuskanta ta.
6 Se, jeg er din like for Gud, også jeg er dannet av ler.
Ni kamar ka nake a gaban Allah; ni ma daga ƙasa aka yi ni.
7 Redsel for mig skal ikke overvelde dig, og min myndighet ikke tynge dig.
Kada ka ji tsorona, ba abin da zai fi ƙarfinka.
8 Sannelig, du har sagt i mitt nærvær, så lød dine ord som jeg hørte:
“Amma ka faɗa na ji, na ji daidai abin da ka faɗa,
9 Ren er jeg, uten brøde, plettfri er jeg og fri for misgjerning;
‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.
10 men Gud søker grunn til fiendskap mot mig, han akter mig for sin uvenn;
Duk da haka Allah ya same ni da laifi; ya ɗauke ni maƙiyinsa,
11 han setter mine føtter i stokken og vokter på alle mine veier.
ya daure ƙafafuna da sarƙa; yana tsaron duk inda na bi.’
12 Nei, i dette har du ikke rett, svarer jeg dig; Gud er jo større enn et menneske.
“Amma na gaya maka, a nan ba ka yi daidai ba, gama Allah ya fi mutum girma.
13 Hvorfor går du i rette med ham? Han svarer jo ikke et eneste ord.
Don me ka yi masa gunaguni cewa ba ya amsa tambayoyin mutum?
14 Men én gang taler Gud, ja to ganger hvis mennesket ikke akter på det.
Gama Allah yana magana, yanzu ga wannan hanya, yanzu kuma ga wata hanya ko da yake ba lalle mutum yă lura ba.
15 I drøm, i nattlig syn, når dyp søvn faller på menneskene, når de slumrer på sitt leie,
A cikin mafarki, cikin wahayi da dare, sa’ad da barci mai zurfi ya fāɗo a kan mutane lokacin da suke cikin barci kan gadajensu,
16 da åpner han deres ører og trykker sitt segl på advarselen til dem,
mai yiwuwa yă yi musu magana a cikin kunnuwansu yă razana su da gargaɗinsa,
17 for å få mennesket til å la sin gjerning fare og for å utrydde overmotet hos mannen,
don a juyar da su daga abin da yake yi da ba daidai ba a kuma hana su daga girman kai,
18 for å berge hans sjel fra graven og hans liv fra å rammes av det drepende spyd.
don a kāre su daga fāɗuwa cikin rami, a kāre su daga hallaka ta wurin takobi.
19 Mennesket tuktes også med smerter på sitt leie, og en stadig uro går gjennem marg og ben.
“Ko kuma mutum yă sha horo ta wurin kwanciya da ciwo da rashin jin daɗi cikin ƙasusuwansa,
20 Han vemmes ved brød og hans sjel ved lekker mat.
yadda zai ji ƙyamar abinci, har yă ƙi son abinci mafi daɗi.
21 Hans kjøtt tæres bort, så en ikke ser det mere, og hans ben, som en før ikke så, ligger bare;
Naman jikinsa ya lalace ba wani abu mai kyau a ciki kuma ƙasusuwansa da suke a rufe da tsoka yanzu duk sun fito.
22 hans sjel kommer nær til graven og hans liv til dødens engler.
Ransa yana matsawa kusa da rami, ransa kuma kusa da’yan aikan mutuwa.
23 Er det da hos ham en engel, en tolk, en av tusen, som forkynner mennesket dets rette vei,
Duk da haka, in akwai mala’ika a gefensa kamar matsakanci, ɗaya daga cikin dubu, da zai gaya wa mutum abin da yake daidai gare shi,
24 da ynkes Gud over ham og sier: Fri ham fra å fare ned i graven! Jeg har fått løsepenger.
yă yi masa alheri yă ce, ‘Kada ka bari yă fāɗa cikin rami, na samu fansa dominsa.’
25 Hans kropp blir da frodigere enn i ungdommen, han blir atter som i sin ungdoms dager.
Sa’an nan fatar jikinsa za tă zama sabuwa kamar ta jariri; za tă zama kamar lokacin da yake matashi.
26 Han beder til Gud, og han er ham nådig; han ser Guds åsyn med jubel, og han gir mennesket dets rettferdighet tilbake.
Ya yi addu’a ga Allah ya kuwa samu alheri a wurinsa, yana ganin fuskar Allah yana kuma yin sowa don murna; Allah ya mayar da shi ya zama mai adalci.
27 Han synger for menneskene og sier: Jeg hadde syndet og gjort det rette kroket, men han gjengjeldte mig det ikke;
Sa’an nan sai ya zo wurin, wurin mutane ya ce, ‘Na yi zunubi, na kauce wa abin da yake daidai, amma ban samu abin da ya kamata in samu ba.
28 han har fridd min sjel fra å fare ned i graven, og mitt liv ser lyset med lyst.
Ya fanshi raina daga fāɗawa cikin rami, kuma zan rayu in ji daɗin hasken.’
29 Se, alt dette gjør Gud to ganger, ja tre, mot en mann
“Allah ya yi wa mutum duk waɗannan, sau biyu, har ma sau uku.
30 for å frelse hans sjel fra graven, så han omstråles av de levendes lys.
Ya juyo da ransa daga fāɗawa cikin rami, don hasken rai ya haskaka a kansa.
31 Gi akt, Job, hør på mig! Ti, så jeg får tale.
“Ka sa hankali da kyau, Ayuba, ka saurare ni; ka yi shiru zan yi magana.
32 Har du ord, så svar mig, tal! Jeg vil gjerne gi dig rett.
In kana da abin da za ka ce, ka amsa mini; yi magana, domin ina so in’yantar da kai.
33 Hvis ikke, så hør du på mig! Ti, så jeg får lære dig visdom.
Amma in ba haka ba, sai ka saurare ni; yi shiru, zan kuma koya maka hikima.”

< Jobs 33 >