< Jobs 29 >

1 Og Job blev ved å fremføre sin visdomstale og sa:
Ayuba ya ci gaba da jawabinsa,
2 Å, om jeg hadde det som i fordums måneder, som i de dager da Gud vernet om mig,
“Da ma ina nan lokacin da ya wuce baya can, kwanakin da Allah yake lura da ni,
3 da hans lampe skinte over mitt hode, da jeg ved hans lys vandret gjennem mørket,
lokacin da fitilarsa take haske a kaina na yi tafiya cikin duhu tare da haskensa.
4 slik som jeg hadde det i min modne manndoms dager, da Guds vennskap hvilte over mitt telt,
Kwanakin da nake tasowa, lokacin da abokantakar Allah ta sa wa gidana albarka,
5 da den Allmektige ennu var med mig, og jeg hadde mine barn omkring mig,
lokacin da Maɗaukaki yana tare da ni, kuma’ya’yana suna kewaye da ni,
6 da mine føtter badet sig i melk, og berget ved mitt hus lot bekker av olje strømme frem!
lokacin da ake zuba madara a inda nake takawa, duwatsu kuma suna ɓulɓulo mini man zaitun.
7 Når jeg gikk op til porten i byen og inntok mitt sete på torvet,
“Sa’ad da na je ƙofar birni na zauna a bainin jama’a,
8 da drog de unge sig unda ved synet av mig, og de gråhårede reiste sig og blev stående;
matasan da suka gan ni sukan ja gefe tsofaffi kuma suka tashi tsaye;
9 høvdinger lot være å tale og la hånden på sin munn;
sarakuna suka yi shiru suka rufe bakunansu da hannuwansu;
10 de fornemme tidde stille, og deres tunge blev hengende ved ganen.
Muryar manya ta yi tsit harshensu ya manne a rufin bakunansu.
11 Enhver som hørte om mig, priste mig lykkelig, og hver den som så mig, gav mig lovord.
Duk wanda ya ji ni ya yaba mini waɗanda suka gan ni kuma sun amince da ni,
12 For jeg berget armingen som ropte om hjelp, og den farløse som ingen hjelper hadde.
domin na ceci matalauta waɗanda suka nemi taimako, da marasa mahaifi waɗanda ba su da wanda zai taimake su.
13 Den som var sin undergang nær, velsignet mig, og enkens hjerte fikk jeg til å juble.
Mutumin da yake bakin mutuwa ya sa mini albarka. Na faranta wa gwauruwa zuciya.
14 Jeg klædde mig i rettferdighet, og den opslo sin bolig i mig; rettsinn bar jeg som kappe og hue.
Na yafa adalci ya zama suturata; gaskiya ita ce rigata da rawanina.
15 Øine var jeg for den blinde, og føtter var jeg for den halte.
Ni ne idon makafi kuma ƙafa ga guragu.
16 En far var jeg for de fattige, og ukjente folks sak gransket jeg.
Ni mahaifi ne ga masu bukata; na tsaya wa baƙo.
17 Jeg knuste den urettferdiges kjever og rev byttet bort fra hans tenner.
Na karya ƙarfin mugaye na ƙwato waɗanda suke riƙe da haƙoransu.
18 Jeg tenkte da: I mitt rede skal jeg få dø, og mine dager skal bli tallrike som sand.
“Na yi tunani cewa, ‘Zan mutu a cikin gidana, kwanakina da yawa kamar turɓayar ƙasa.
19 Min rot skal ligge åpen for vann, og nattens dugg skal falle på mine grener.
Jijiyoyina za su kai cikin ruwa, kuma raɓa za tă kwanta a rassana dukan dare.
20 Min ære blir alltid ny, og min bue forynges i min hånd.
Ɗaukakata za tă kasance tare da ni garau, bakana koyaushe sabo ne a hannuna.’
21 Mig hørte de på, de ventet og lyttet i taushet til mitt råd.
“Mutane suna mai da hankali su saurare ni, suna yin shiru don su ji shawarata.
22 Når jeg hadde talt, tok de ikke til orde igjen, og min tale dryppet ned over dem.
Bayan da na yi magana, ba su ƙara ce kome ba. Maganata ta shige su.
23 De ventet på min tale som på regn, de åpnet sin munn som for vårregn.
Sukan jira ni kamar yadda ake jiran ruwan sama. Sukan sha daga cikin maganganuna kamar mai shan ruwan bazara.
24 Når de var motløse, smilte jeg til dem, og mitt åsyns lys kunde de ikke formørke.
Sa’ad da na yi musu murmushi da ƙyar sukan yarda; hasken fuskata yana da daraja a gare su.
25 Fikk jeg lyst til å gå til dem, da satt jeg der som høvding og tronte som en konge i sin krigerskare, lik en som trøster de sørgende.
Na zaɓar masu inda za su bi na kuma zauna kamar sarkinsu; na zauna kamar sarki a cikin rundunansu; ina nan kamar mai yi wa masu makoki ta’aziyya.

< Jobs 29 >