< Jeremias 43 >

1 Men da Jeremias var ferdig med å tale til alt folket alle Herrens, deres Guds ord, som Herren deres Gud hadde sendt ham til dem med - alle disse ord,
Sa’ad da Irmiya ya gama faɗa wa mutane dukan maganar Ubangiji Allahnsu, duk abin da Ubangiji ya aike shi ya faɗa musu,
2 da sa Asarja, Hosajas sønn, og Johanan, Kareahs sønn, og alle de overmodige menn, de sa til Jeremias: Du taler løgn; Herren vår Gud har ikke sendt dig og sagt: I skal ikke dra til Egypten for å bo der.
Azariya ɗan Hoshahiya da Yohanan ɗan Kareya da dukan masu ɗaga kai suka ce wa Irmiya, “Kana ƙarya ne! Ubangiji Allahnmu bai aike ka ka ce, ‘Kada ku tafi Masar don ku zauna a can.’
3 Men Baruk, Nerijas sønn, egger dig op mot oss, forat vi skal bli gitt i kaldeernes hånd, så de kan drepe oss eller føre oss bort til Babel.
Amma Baruk ɗan Neriya yana zuga ka a kanmu don ka ba da mu ga Babiloniyawa, don su kashe mu ko su kai mu zaman bauta a Babilon.”
4 Og Johanan, Kareahs sønn, og alle hærførerne og alt folket vilde ikke høre på Herrens røst og bli i Juda land.
Saboda haka Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji da dukan mutane suka yi rashin biyayya ga umarnin Ubangiji da su zauna a ƙasar Yahuda.
5 Men Johanan, Kareahs sønn, og alle hærførerne tok alle dem som var blitt igjen av Juda, dem som var kommet tilbake fra alle de hedningefolk som de var blitt drevet bort til, for å bo i Juda land,
A maimako, Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji suka kwashe raguwar Yahuda waɗanda suka dawo su zauna a ƙasar Yahuda daga dukan al’umman inda aka kora su.
6 mennene og kvinnene og de små barn og kongens døtre og hver sjel som høvdingen over livvakten Nebusaradan hadde latt bli tilbake hos Gedalja, sønn av Akikam, Safans sønn, og likeså profeten Jeremias og Baruk, Nerijas sønn,
Suka kuma kwashe dukan maza, mata da yara da’ya’yan sarki mata waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari tare da Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da Irmiya annabi da kuma Baruk ɗan Neriya.
7 og de drog avsted til Egyptens land, for de hørte ikke på Herrens røst; og så kom de frem til Tahpanhes.
Saboda haka suka shiga Masar cikin rashin biyayya ga Ubangiji suka tafi har can Tafanes.
8 Og Herrens ord kom til Jeremias i Tahpanhes, og det lød så:
A Tafanes maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
9 Ta nogen store stener i din hånd og skjul dem i leret ved teglovnen som står ved inngangen til Faraos hus i Tahpanhes, og la nogen menn fra Juda se på det!
“Yayinda Yahudawa suna kallo, ka ɗauki waɗansu manyan duwatsu tare da kai ka kuma binne su cikin yumɓu a tubalin dakalin ƙofar shiga fadar Fir’auna a Tafanes.
10 Og du skal si til dem: Så sier Herren, hærskarenes Gud, Israels Gud: Se, jeg sender bud og henter min tjener Nebukadnesar, Babels konge, og setter hans trone ovenpå disse stener som jeg har skjult, og han skal brede ut sitt prektige teppe over dem.
Sa’an nan ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, zan aika wa bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon, zan kuma sa kursiyinsa a kan waɗannan duwatsun da na binne a nan; zai fadada bukkar mulkinsa a bisansu.
11 Og han skal komme og slå Egyptens land; den som hører døden til, hjemfaller til døden, og den som hører fangenskapet til, hjemfaller til fangenskapet, og den som hører sverdet til, hjemfaller til sverdet.
Zai zo ya yaƙi Masar, ya kawo mutuwa ga waɗanda aka ƙaddara musu mutuwa, zaman bauta ga waɗanda aka ƙaddara musu zaman bauta, da kuma takobi ga waɗanda aka ƙaddara su mutu ta takobi.
12 Og jeg vil sette ild på Egyptens gudetempler, og han skal brenne dem op og føre gudene bort, og han skal svøpe sig i Egyptens land, likesom en hyrde svøper sig i sin kappe, og siden skal han dra ut derfra i fred.
Zai sa wuta wa haikalan allolin Masar; zai ƙone haikalansu yă kuma kwashe allolinsu bayi. Kamar yadda makiyayi yakan yafa mayafinsa kewaye da shi, haka zai yafa Masar kewaye da kansa ya kuma tashi a wurin babu abin da ya same shi.
13 Og han skal knuse støttene i Betsemes i Egyptens land, og Egyptens templer skal han brenne op med ild.
A can cikin haikalin rana a Masar zai rushe al’amudan duwatsu yă kuma ƙone haikalan allolin Masar.’”

< Jeremias 43 >