< Jeremias 2 >

1 Og Herrens ord kom til mig, og det lød så:
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 Gå avsted og rop ut for Jerusalems ører og si: Så sier Herren: Jeg kommer i hu din ungdoms hullskap, dine trolovelsesdagers kjærlighet, hvorledes du fulgte mig i ørkenen, i et land hvor ingen sår.
“Tafi ka yi shela a kunnuwar Urushalima cewa, “‘Na tuna da amincin ƙuruciyarki, yadda kamar amarya kika ƙaunace ni kika kuma bi ni cikin hamada, cikin ƙasar da ba a yi shuka ba.
3 Hellig var Israel for Herren, hans førstegrøde; alle som vilde ete det, måtte bøte, ulykke kom over dem, sier Herren.
Isra’ila tsattsarka ce ga Ubangiji, nunan fari na girbinsa; dukan waɗanda suka cinye ta an same su da laifi, masifa kuwa ta same su,’” in ji Ubangiji.
4 Hør Herrens ord, Jakobs hus og alle ætter av Israels hus!
Ka saurari maganar Ubangiji, ya gidan Yaƙub, dukanku zuriyar gidan Isra’ila.
5 Så sier Herren: Hvad urett har eders fedre funnet hos mig, siden de gikk langt bort fra mig og fulgte de tomme guder og blev selv tomme?
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Wane laifi ne kakanninku sun same ni da shi, da suka tsaya nesa da ni? Sun bi gumakan banza su kansu suka kuma zama banza da kansu.
6 Og de sa ikke: Hvor er Herren, som førte oss op fra Egyptens land, som ledet oss i ørkenen, i et land med ødemarker, fullt av kløfter, et land med tørke og dødsskygge, et land der ingen mann har faret, og intet menneske har bodd?
Ba su yi tambaya, ‘Ina Ubangiji, wanda ya fitar da su daga Masar ya bishe su cikin jeji cikin hamada da kwazazzabai ƙasa mai fări da kuma duhu, ƙasar da ba kowa mai ratsa ta ba kowa kuma mai zama a cikinta?’
7 Og jeg førte eder inn i et land med fruktbare marker, så I fikk ete av dets frukt og dets gode ting; men da I kom inn, gjorde I mitt land urent og min arv til en vederstyggelighet.
Na kawo ku zuwa ƙasa mai albarka don ku ci amfaninta da abubuwa masu yalwar da take bayarwa. Amma kuka zo kuka ƙazantar da ƙasata kuka kuma mai da gādona abin ƙyama.
8 Prestene sa ikke: Hvor er Herren? Og de som syslet med loven, kjente mig ikke, og hyrdene falt fra mig, og profetene spådde ved Ba'al og fulgte dem som ikke kan hjelpe.
Firistoci ba su yi tambaya, ‘Ina Ubangiji ba.’ Waɗanda suke amfani da doka ba su san ni ba; shugabanni suka yi mini tawaye. Annabawa suka yi annabci ta wurin Ba’al, suna bin gumakan banza.
9 Derfor vil jeg fremdeles gå i rette med eder, sier Herren; ja, med eders barnebarn vil jeg gå i rette.
“Saboda haka ina sāke tuhumarku,” in ji Ubangiji. “Zan kuma tuhumi’ya’ya’ya’yanku.
10 Dra over til kitteernes øer og se, og send bud til Kedar og gi nøie akt og se om noget sådant er skjedd!
Ku ƙetare zuwa tsibiran Kittim ku gani, ku aika zuwa Kedar ku duba da kyau; ku ga ko an taɓa yin wani abu haka.
11 Har vel et hedningefolk byttet bort sine guder, enda de ikke er guder? Men mitt folk har byttet bort sin ære mot det som ikke kan hjelpe.
Akwai wata al’ummar da ta canja allolinta? (Duk da haka su ba alloli ba ne sam.) Amma mutanena sun musayar da ɗaukakarsu da gumakan banza.
12 Forskrekkes, I himler, over dette, og gys, bli storlig forferdet, sier Herren.
Ku girgiza saboda wannan, ya sammai, ku kuma razana don tsoro mai girma,” in ji Ubangiji.
13 For to onde ting har mitt folk gjort: Mig har de forlatt, kilden med det levende vann, og hugget sig ut brønner, sprukne brønner som ikke holder vann.
“Mutanena sun aikata zunubai guda biyu. Sun rabu da ni, ni da nake maɓulɓular ruwan rai, sun kuma haƙa tankunan ruwansu, tankuna ruwan da suka fashe da ba za su iya riƙe ruwa ba.
14 Er Israel en træl? Er han en hjemmefødt træl? Hvorfor er han blitt røvet?
Isra’ila bawa ne, bawa ne ta wurin haihuwa? Me ya sa ya zama ganima?
15 Unge løver brølte mot ham; de lot sin røst høre, og de gjorde hans land til en ørken; hans byer blev opbrent, så ingen bor i dem.
Zakoki sun yi ruri; sun yi masa ruri. Sun lalatar da ƙasarsa; an ƙone garuruwansa aka kuma watse daga ciki.
16 Også Memfis' og Tahpenes' barn gjorde din isse skallet.
Haka ma, mutanen Memfis da Tafanes sun aske rawanin kanka
17 Mon ikke det at du forlot Herren din Gud den tid han vilde lede dig på veien, har voldt dig dette?
Ba kai ne ba ka jawo wa kanka ba ta wurin rabuwa da Ubangiji Allahnka sa’ad da ya bi da kai a hanya?
18 Og nu, hvorfor tar du veien til Egypten for å drikke Sikors vann? Og hvorfor tar du veien til Assyria for å drikke elvens vann?
To, me ya sa za ka Masar don shan ruwa daga Shihor? Kuma me ya sa za ka Assuriya don shan ruwa daga Kogi?
19 Din ondskap tukter dig, og dine frafall straffer dig; kjenn da og se at det er ondt og bittert at du forlater Herren din Gud, og at frykt for mig ikke kommer over dig, sier Herren, Israels Gud, hærskarenes Gud.
Muguntarka za tă hukunta ka; jan bayanka zai tsawata maka. Sai ka lura ka kuma gane yaya mugu da kuma ɗaci suke a gare ka sa’ad da ka rabu da Ubangiji Allahnka kuma ba ka tsorona,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
20 For fra fordums tid brøt du ditt åk, rev du i stykker dine bånd, og du sa: Jeg vil ikke tjene. Men på hver høi bakke og under hvert grønt tre la du dig ned og drev utukt.
“Tun da daɗewa ka karya karkiyarka ka kuma tsintsinke sarƙoƙinka; sai ka ce, ‘Ba zan bauta maka ba!’ Tabbatacce, a kan kowane tudu mai tsayi da kuma a ƙarƙashin kowane ɗanyen itace ka kwanta kamar karuwa.
21 Og enda hadde jeg plantet dig som en edel ranke, helt igjennem av ekte sæd; hvorledes er du da blitt omskapt for mig til ville skudd av et fremmed vintre?
Na shuka ka kamar zaɓaɓɓen inabi iri mai kyau da kuma wanda za a dogara a kai. Yaya kuma ka juya kana gāba da ni ka lalace, ka zama inabin jeji?
22 For om du enn vilde tvette dig med pottaske og bruke meget lut, så skulde dog din misgjerning være skitten for mitt åsyn, sier Herren, Israels Gud.
Ko da yake ka wanke kanka da sabulu ka yi amfani da sabulu mai yawa, duk da haka har yanzu tabon laifinka yana nan a gabana,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
23 Hvorledes kan du si: Jeg er ikke blitt uren, jeg har ikke gått efter Ba'alene? Se på din vei i dalen! Forstå hvad du har gjort, du lette kamelhoppe som løper hit og dit!
“Yaya za ka ce, ‘Ban ƙazantu ba; ban bi Ba’al ba’? Duba yadda ka yi a cikin kwari; ka ga abin da ka yi. Kai kamar makwaɗaciyar raƙuma ce mai zafin gudu kana gudu nan da can,
24 Lik et villesel som er vant til ørkenen, snapper hun efter været i sin sjels attrå; hennes brynde - hvem kan dempe den? Alle de som søker henne, slipper å løpe sig trette; i hennes måned finner de henne.
kamar jakar jejin da ta saba da hamada, mai busar iska cikin son barbaranta sa’ad da take son barbara wa zai iya hana ta? Jakin da yake nemanta, ba ya bukatar wahalar da kansa; a lokacin barbara za a same ta.
25 La ikke din fot bli bar og din strupe bli tørst! Men du sier: Forgjeves! Nei! Jeg elsker fremmede, og efter dem vil jeg gå.
Kada ka yi gudu har ƙafafunka su zama ba takalma maƙogwaronka kuma ya bushe. Amma sai ka ce, ‘Ba amfani! Ina ƙaunar baƙin alloli kuma dole in bi su.’
26 Likesom en tyv må skamme sig når han blir grepet, således må Israels hus skamme sig, de selv, deres konger, deres høvdinger, deres prester og deres profeter,
“Kamar yadda akan kunyatar da ɓarawo sa’ad da aka kama shi, haka gidan Isra’ila zai sha kunya, su, sarakunansu da shugabanninsu, firistocinsu da kuma annabawansu.
27 fordi de sier til treet: Du er min far, og til stenen: Du har født mig. For de har vendt ryggen til mig og ikke ansiktet. Men i sin ulykkes tid sier de: Reis dig og hjelp oss!
Kuna ce wa itace, ‘Kai ne mahaifina,’ ga dutse kuma, ‘Kai ne ka haife ni.’ Sun juye mini bayansu ba fuskokinsu ba; duk da haka sa’ad da suna cikin wahala, sukan ce, ‘Zo ka cece mu!’
28 Hvor er da dine guder som du gjorde dig? La dem reise sig, om de kan hjelpe dig i din ulykkes tid! For så mange som dine byer er, så mange er dine guder blitt, Juda!
To ina allolin da kuka yi wa kanku? Bari su zo in suna iya cetonku sa’ad da kuke cikin wahala! Gama kuna da alloli masu yawa kamar yadda kuke da garuruwa, ya Yahuda.
29 Hvorfor tretter I med mig? I er alle sammen falt fra mig, sier Herren.
“Me ya sa kuke tuhumana? Dukanku kun yi mini tawaye,” in ji Ubangiji.
30 Forgjeves slo jeg eders barn; de tok ikke imot tukt; eders sverd fortærte eders profeter som en ødeleggende løve.
“A banza na hukunta mutanenku; ba su yi gyara ba. Takobinku ya cinye annabawanku kamar zaki mai jin yunwa.
31 Du onde slekt! Gi akt på Herrens ord! Har jeg vært en ørken for Israel eller et belgmørkt land? Hvorfor sier mitt folk: Vi har gjort oss fri, vi vil ikke mere komme til dig?
“Ku na wannan zamani, ku saurari maganar Ubangiji. “Na zama wa Isra’ila hamada ne ko ƙasa mai babban duhu? Me ya sa mutanena suke cewa, ‘Muna da’yanci mu yi ta yawo; ba za mu ƙara zuwa wurinka ba’?
32 Mon en jomfru glemmer sitt smykke, en brud sitt belte? Men mitt folk har glemt mig i dager uten tall.
Budurwa za tă manta da kayan adonta amarya ta manta da kayan adon aurenta? Duk da haka mutanena sun manta da ni, kwanaki ba iyaka.
33 Hvor vel vet du ikke å legge din vei for å søke kjærlighet! Derfor har du også vent dine veier til det onde.
Kuna da azanci sosai a bin masoya! Kai, ko mafiya muni cikin mata tana iya koya daga hanyoyinku.
34 Det finnes endog blod av uskyldige fattigfolk på dine kjortelfliker; du grep dem ikke i innbrudd, men på grunn av alt dette var det.
A rigunanku mutane kan sami jinin matalauta marasa laifi, ko da yake ba ku kama su suna fasawa su shiga ba. Duk da haka
35 Og allikevel sier du: Jeg er uskyldig, hans vrede har visselig vendt sig fra mig. Se, jeg vil gå i rette med dig fordi du sier: Jeg har ikke syndet.
kuna cewa, ‘Ba ni da laifi; ba ya fushi da ni.’ Amma zan zartar da hukunci a kanku domin kun ce, ‘Ban yi zunubi ba.’
36 Hvorfor farer du så meget om og skifter din vei? Også ved Egypten skal du bli til skamme, likesom du blev til skamme ved Assyria.
Don me kuke yawo da yawa haka, kuna ta canjin hanyoyinku? Masar za tă kunyata ku yadda kuka sha kunya a wurin Assuriya.
37 Også derfra skal du gå ut med hendene på hodet; for Herren har forkastet dem du setter din lit til, og du skal ikke ha nogen lykke med dem.
Za ku kuma bar wurin da hannuwanku a kanku, gama Ubangiji ya ƙi waɗanda kuka amince da su; ba za ku zama abin taimako a gare su ba.

< Jeremias 2 >