< Jeremias 19 >
1 Så sa Herren: Gå og kjøp en pottemakerkrukke, og ta med dig nogen av folkets eldste og av prestenes eldste,
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Tafi ka sayo tulu a wurin mai ginin tukwane. Ka ɗauki waɗansu dattawan jama’a da kuma na firistoci
2 og gå ut til Hinnoms sønns dal, som er utenfor Pottemaker-porten, og rop der ut de ord jeg vil tale til dig!
ku fita zuwa Kwarin Ben Hinnom, kusa da mashigin Ƙofar Kasko. A can ka furta maganganun da na faɗa maka,
3 Og du skal si: Hør Herrens ord, I Judas konger og Jerusalems innbyggere! Så sier Herren, hærskarenes Gud, Israels Gud: Se, jeg fører ulykke over dette sted, så det skal ringe for ørene på hver den som hører om det,
ka ce, ‘Ku ji maganar Ubangiji, ya sarakunan Yahuda da kuma mutanen Urushalima. Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ku saurara! Zan kawo masifa a wannan wuri, wanda duk ya ji, kunnuwansa za su kaɗa.
4 fordi de forlot mig og ikke aktet dette sted hellig og brente røkelse der for andre guder, som de ikke kjente, hverken de eller deres fedre eller Judas konger, og fylte dette sted med uskyldiges blod
Gama sun yashe ni suka kuma mai da wannan wuri ya zama na baƙin alloli; sun ƙone hadayu a cikinsa wa allolin da ko su ko kakanninsu ko sarakunan Yahuda ba su taɓa sani ba, suka kuma cika wannan wuri da jini marasa laifi.
5 og bygget offerhauger for Ba'al for å brenne sine sønner i ilden til brennoffer for Ba'al, noget som jeg ikke har påbudt og ikke talt om, og som ikke er opkommet i mitt hjerte.
Suka gina masujadai na kan tudu na Ba’al don su ƙona’ya’yansu maza a cikin wuta a matsayin hadaya ga Ba’al abin da ban umarta ba, ban ambata ba, bai kuma zo mini ba.
6 Se, derfor skal dager komme, sier Herren, da en ikke mere skal kalle dette sted Tofet eller Hinnoms sønns dal, men Drapsdalen.
Saboda haka ku lura, kwanaki suna zuwa, in ji Ubangiji, sa’ad da mutane ba za su ƙara ce da wannan wuri Tofet ko Kwarin Ben Hinnom ba, amma za su ce da shi Kwarin Kisa.
7 Og på dette sted vil jeg gjøre Judas og Jerusalems råd til intet, og jeg vil la dem falle for deres fienders sverd og for de menns hånd som står dem efter livet; og jeg vil gi deres døde kropper til føde for himmelens fugler og for jordens dyr.
“‘A wannan wuri zan lalace dabarun Yahuda da na Urushalima. Zan sa a kashe su da takobi a gaban abokan gābansu, a hannuwan waɗanda suke neman ransu, zan kuma ba da gawawwakinsu su zama abinci ga tsuntsayen sararin sama da kuma namun jeji.
8 Og jeg vil gjøre denne by til en forferdelse og en spott; hver den som går forbi, skal forferdes og spotte over alle dens plager.
Zan ragargazar da wannan birni in mai da shi abin reni, duk wanda ya wuce zai yi mamaki ya kuma yi tsaki saboda dukan masifunsa.
9 Og jeg vil la dem ete sine sønners og døtres kjøtt, og de skal ete hverandres kjøtt, under den trengsel og angst som deres fiender og de som står dem efter livet, fører over dem.
Zan sa su ci naman’ya’yansu maza da mata, za su kuma ci naman juna a lokacin damuwar ƙawanya da abokan gāban da suke neman ransu za su yi musu.’
10 Og du skal knuse krukken for de menns øine som går med dig,
“Sa’an nan ka fasa tulun yayinda waɗanda suka tafi tare da kai suna duba,
11 og du skal si til dem: Så sier Herren, hærskarenes Gud: Således vil jeg knuse dette folk og denne by, som en knuser et pottemakerkar som ikke kan gjøres i stand igjen; og i Tofet skal de begrave folk fordi det ellers ikke er plass til å begrave.
ka kuma ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa zan farfasa wannan al’umma da wannan birni kamar yadda aka farfasa wannan tulu mai ginin tukwane ba kuwa zai gyaru ba. Za a binne matattu a Tofet har sai ba sauran wuri.
12 Således vil jeg gjøre med dette sted, sier Herren, og med dets innbyggere; jeg vil gjøre denne by lik Tofet.
Ga abin da zan yi wa wannan wuri da waɗanda suke zaune a nan, in ji Ubangiji. Zan mai da wannan birni kamar Tofet.
13 Og husene i Jerusalem og Judas kongers hus, de urene, skal bli som Tofet, alle de hus på hvis tak de har brent røkelse for hele himmelens hær og utøst drikkoffer for andre guder.
Gidaje a Urushalima da waɗannan na sarakunan Yahuda za su ƙazantu kamar wannan wuri, Tofet, dukan gidajen da suke ƙone turare a kan rufi wa duk rundunan taurari suna kuma zuba hadayun sha ga sauran alloli.’”
14 Og Jeremias kom fra Tofet, dit Herren hadde sendt ham for å profetere, og han stod frem i forgården til Herrens hus og sa til alt folket:
Sa’an nan Irmiya ya komo daga Tofet, inda Ubangiji ya aike shi don yă yi annabci, ya tsaya a filin haikalin Ubangiji ya ce wa mutane duka,
15 Så sier Herren, hærskarenes Gud, Israels Gud: Se, jeg lar komme over denne by og over alle de byer som hører til den, alt det onde jeg har talt imot den; for de har gjort sin nakke hård, så de ikke hører på mine ord.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa wannan birni da ƙauyukan da suke kewayensa kowace masifar da na furta a kansu, domin sun yi taurinkai, ba su kuwa saurari maganata ba.’”