< Esaias 18 >

1 Hør, du land med hvinende vinger bortenfor Etiopias strømmer,
Kaiton ƙasar da ake jin ƙarar fikafikai a bakin kogunan Kush,
2 du som sender bud over havet og i rørbåter over vannene! Gå avsted, I raske sendebud, til det ranke folk med den glinsende hud, til det folk som er fryktet viden om, det folk som stadig bruker målesnor og treder ned, det folk hvis land gjennemskjæres av strømmer!
wadda ta aiko da jakadu ta teku cikin jiragen ruwan da aka yi da kyauro a bisa ruwa. Ku tafi, ku’yan saƙo masu sauri, zuwa ga dogayen mutane masu sulɓin jiki, zuwa ga mutanen da ake jin tsoro a ko’ina, al’umma mai ƙarfin iko tana jawabin da ba a saba ji ba, mai ƙasar da koguna suka raba.
3 Alle I jorderikes innbyggere, I som bor på jorden! Når det løftes banner på fjellene, da se til, og når det støtes i basun, da hør efter!
Ku dukan mutanen duniya, ku da kuke zama a duniya, sa’ad da aka ɗaga tutar a kan duwatsu, za ku gan shi, sa’ad da kuma aka busa ƙaho, za ku ji shi.
4 For så sa Herren til mig: Jeg vil være stille og se til i min bolig når heten brenner på en solskinnsdag, når skyen dugger i høstens hete.
Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Zan yi shiru in kuma duba a hankali daga mazaunina, kamar ƙuna mai zafi a hasken rana, kamar girgijen raba a lokacin girbi.”
5 For før høsten, når blomstringen er til ende, og blomsten blir til en modnende drue, da skjærer han rankene av med havekniver, og kvistene hugger han av og fører dem bort.
Gama kafin girbi, sa’ad da furanni suka karkaɗe furanni kuma suka zama’ya’yan inabin da suka nuna, zai faffalle rassan kuringar inabi da wuƙa, ya yanke ya kuma kwashe rassan da suka bazu.
6 De blir alle overlatt til fjellenes rovfugler og til landets ville dyr; rovfuglene skal holde til der om sommeren, og alle landets ville dyr om vinteren.
Duk za a bar su wa tsuntsayen dutse su ci da kuma namun jeji; tsuntsaye kuma za su ci rani a kansu, namun jeji kuma za su yi damina a kansu.
7 På den tid skal det bæres gaver til Herren, hærskarenes Gud, fra det ranke folk med den glinsende hud, fra det folk som er fryktet viden om, det folk som stadig bruker målesnor og treder ned, det folk hvis land gjennemskjæres av strømmer - til det sted hvor Herrens, hærskarenes Guds navn bor, til Sions berg.
A wannan lokaci za a kawo kyautai wa Ubangiji Maɗaukaki daga dogayen mutane masu sulɓin jiki, daga mutanen da ake jin tsoro a ko’ina, al’umma mai ƙarfin iko na jawabin da ba a saba ji ba, mai ƙasar da koguna suka raba. Za a kawo kyautai zuwa Dutsen Sihiyona, wurin da Sunan Ubangiji Maɗaukaki yake.

< Esaias 18 >