< Habakuk 3 >
1 En bønn av profeten Habakuk; efter Sjigjonot.
Addu’ar annabi Habakkuk. A kan shigiyont.
2 Herre, jeg har hørt budskapet om dig, jeg er forferdet. Herre, din gjerning - kall den til live før mange år er lidd, ja, kunngjør den før mange år er lidd! I din vrede komme du i hu å forbarme dig!
Ya Ubangiji, na ji irin shaharar da ka yi; na yi al’ajabi game da ayyukanka, ya Ubangiji. Ka maimaita su a kwanakinmu, ka sanar da su a lokacinmu; ka yi jinƙai ko a lokacin da kake fushi.
3 Gud kommer fra Teman, den Hellige fra Paran-fjellet. (Sela) Hans prakt dekker himmelen, og jorden er full av hans herlighet.
Allah ya zo daga Teman, Mai Tsarkin nan daga Dutsen Faran. (Sela) Ɗaukakarsa ta rufe sammai yabonsa kuma ya cika duniya.
4 En glans som solens lys bryter frem, stråler omgir ham, og i dem er hans makt skjult.
Darajarsa ta yi kamar fitowar rana; ƙyalƙyali ya wulga daga hannunsa, inda ikonsa yake a ɓoye.
5 Pest går frem for hans åsyn, og sott følger hans fottrin.
Annoba ta sha gabansa; cuta kuma tana bin bayansa.
6 Han stiger frem og ryster jorden; han ser op og får folkene til å skjelve; de evige fjell sprenges i stykker, de eldgamle hauger synker sammen; hans gang er som i eldgammel tid.
Ya tsaya, ya kuwa girgiza duniya; ya duba, sai ya sa al’ummai suka yi rawan jiki. Tsofaffin duwatsu sun wargaje daɗaɗɗun tuddai kuma suka rurrushe. Hanyoyinsa dawwammamu ne.
7 Jeg ser Kusans telter i sorg, teltteppene i Midians land bever.
Na ga tentin Kushan cikin azaba; wuraren zaman Midiyan cikin damuwa.
8 Harmes du, Herre, på elvene, er din vrede optendt mot dem, eller din harme mot havet, siden du farer frem på dine hester, på dine seierrike vogner?
Ka ji haushin koguna ne, ya Ubangiji? Ko kuwa ka hasala da rafuffuka ne? Ko ka yi fushi da teku ne sa’ad da ka hau dawakanka da kuma kekunan yaƙinka masu nasara?
9 Bar og naken er din bue - dine eder til stammene, ditt ord! (Sela) Til elver kløver du jorden.
Ka ja bakanka, ka nemi a ba ka kibiyoyi masu yawa. (Sela) Ka raba duniya da koguna;
10 Fjellene ser dig og bever, vannstrømmer styrter frem; avgrunnen lar sin røst høre, den løfter sine hender mot det høie.
duwatsu sun gan ka sai suka ƙame. Ruwaye masu hauka sun yi ta fantsamawa; zurfafa suka yi ruri suka tā da raƙuman ruwansu sama.
11 Sol og måne treder inn i sin bolig for lyset av dine piler, som farer frem, for glansen av ditt lynende spyd.
Rana da wata suka tsaya cik a sammai da ganin kibiyoyinka masu wucewa fyu, da ganin hasken māshinka mai walƙiya.
12 I harme skrider du frem over jorden, i vrede treder du folkene ned.
Cikin hasala ka ratsa duniya cikin fushi kuma ka tattake ƙasashe.
13 Du drar ut til frelse for ditt folk, til frelse for din salvede; du knuser taket på den ugudeliges hus, du avdekker grunnvollen like til halsen. (Sela)
Ka fito don ka fanshi mutanenka, don ceci shafaffenka. Ka ragargaza shugaban ƙasar mugaye, ka tuɓe shi daga kai har ƙafa. (Sela)
14 Du gjennemborer med hans eget spyd hodene på hans skarer, som stormer frem for å sprede mig og gleder sig likesom de skulde til å opete en arming i lønndom.
Da māshinsa ka soki kansa sa’ad da jarumawansa suka fito don su tarwatse mu, suna farin ciki sai ka ce masu shirin cinye matalautan da suke a ɓoye.
15 Du farer gjennem havet med dine hester, gjennem en haug av store vann.
Ka tattake teku da dawakanka, kana kaɗa manyan ruwaye.
16 Jeg hørte det; da bevet mitt indre, ved lyden dirret mine leber; det kommer råttenhet i mine ben, og jeg bever hvor jeg står, fordi jeg rolig må bie på nødens dag, bie på at han drar op mot folket, han som skal trenge det.
Na ji sai zuciyata ta buga, leɓunana sun yi rawa da jin murya; ƙasusuwana suka ruɓe, ƙafafuna kuma sun yi rawa. Duk da haka zan jira da haƙuri ga ranar bala’i ta zo a kan al’umman nan mai kawo mana hari.
17 For fikentreet springer ikke ut, og vintrærne bærer ikke, oljetreets frukt slår feil, og markene gir ingen føde; han har utryddet fårene av kveen, og det finnes ikke fe i fjøsene.
Ko da yake itace ɓaure bai tohu ba, ba kuma’ya’ya a kuringar inabi, ko da yake zaitun bai ba da amfani ba, gonaki kuma ba su ba da abinci ba, ko da yake babu tumaki a garke, ba kuma shanu a turaku,
18 Men jeg vil fryde mig i Herren, jeg vil juble i min frelses Gud.
duk da haka zan yi farin ciki da Ubangiji, zan yi murna da Allah Mai Cetona.
19 Herren, Israels Gud, er min kraft, han gjør mine føtter som hindenes og lar mig skride frem over mine høider. Til sangmesteren, med min strengelek.
Ubangiji Mai Iko Duka shi ne ƙarfina; yakan mai da ƙafafuna kamar na barewa, yakan sa in yi tafiya a wurare masu tsayi. Domin mai bi da kaɗe-kaɗe. A kan kayan kiɗi masu tsirkiyata.