< 1 Mosebok 48 >

1 Nogen tid efter kom de og sa til Josef: Din far er syk. Da tok han begge sine sønner med sig, Manasse og Efra'im.
Bayan wani lokaci aka faɗa wa Yusuf, “Mahaifinka yana ciwo.” Sai ya ɗauki’ya’yansa maza biyu, Manasse da Efraim suka tafi tare da shi.
2 Og de meldte det til Jakob og sa: Din sønn Josef er kommet til dig. Da gjorde Israel sig sterk og satte sig op i sengen.
Sa’ad da aka faɗa wa Yaƙub, “Ɗanka Yusuf ya zo gare ka,” sai Isra’ila ya ƙoƙarta ya tashi ya zauna a kan gado.
3 Og Jakob sa til Josef: Den allmektige Gud åpenbarte sig for mig i Luz i Kana'ans land og velsignet mig
Yaƙub ya ce wa Yusuf, “Allah Maɗaukaki ya bayyana gare ni a Luz a ƙasar Kan’ana, a can ya albarkace ni
4 og sa til mig: Se, jeg vil gjøre dig fruktbar og tallrik og gjøre dig til en mengde folkeslag, og jeg vil gi din ætt efter dig dette land til evig eiendom.
ya kuma ce mini, ‘Zan sa ka yi ta haihuwa ka kuma riɓaɓɓanya, za ka ƙaru a yawa. Zan mai da kai al’ummar mutane, zan kuma ba ka wannan ƙasa tă zama madawwamiyar mallaka ga zuriyarka a bayanka.’
5 Og dine to sønner som du har fått i Egyptens land, før jeg kom til dig her i Egypten, de skal nu være mine; Efra'im og Manasse skal tilhøre mig likesom Ruben og Simeon.
“To, yanzu,’ya’ya mazanka biyu da aka haifa maka a Masar kafin in zo a nan za su zama nawa; Efraim da Manasse za su zama nawa, kamar yadda Ruben da Simeyon suke nawa.
6 Men de barn som du har fått efter dem, skal være dine; de skal kalles efter sine brødre i deres arvelodd.
Duk waɗansu’ya’yan da aka haifa maka bayansu za su zama naka; a yankin da suka gāda za a lissafa a ƙarƙashin sunayen’yan’uwansu.
7 For da jeg kom fra Mesopotamia, døde Rakel fra mig i Kana'ans land på reisen, da vi ennu hadde et stykke vei igjen til Efrat; og jeg begravde henne der på veien til Efrat, det er Betlehem.
Yayinda nake dawowa daga Faddan Aram, cikin baƙin cikina Rahila ta rasu a ƙasar Kan’ana yayinda muke kan hanya,’yar rata daga Efrata. Saboda haka na binne ta a can kusa da hanya zuwa Efrata” (wato, Betlehem).
8 Da Israel fikk se Josefs sønner, spurte han: Hvem er det?
Sa’ad da Isra’ila ya ga’ya’yan Yusuf maza, sai ya yi tambaya, “Su wane ne waɗannan?”
9 Josef svarte sin far: Det er mine sønner, som Gud har gitt mig her. Da sa han: Kjære, kom hit til mig med dem, så vil jeg velsigne dem.
Yusuf ya ce wa mahaifinsa, “Su ne’ya’yan da Allah ya ba ni a nan.” Sa’an nan Isra’ila ya ce, “Kawo mini su saboda in albarkace su.”
10 Men Israels øine var sløve av alderdom, han kunde ikke se; og Josef førte dem bort til ham, og han kysset dem og tok dem i favn.
Yanzu fa idanun Isra’ila sun fara rasa ƙarfi saboda tsufa, har ba ya iya gani sosai. Saboda haka Yusuf ya kawo’ya’yansa maza kusa da shi, sai mahaifinsa ya sumbace su ya rungume su.
11 Og Israel sa til Josef: Jeg hadde ikke tenkt å få se ditt ansikt, og nu har Gud endog latt mig få se dine barn.
Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Ban yi tsammani zan ga fuskarka kuma ba, yanzu kuwa Allah ya bar ni in ga’ya’yanka su ma.”
12 Så førte Josef dem bort fra hans knær og bøide sig til jorden for ham.
Sa’an nan Yusuf ya ɗauke su daga gwiwoyin Isra’ila ya rusuna da fuskarsa har ƙasa.
13 Siden tok Josef dem begge, Efra'im i sin høire hånd mot Israels venstre og Manasse i sin venstre hånd mot Israels høire, og førte dem frem til ham.
Yusuf ya ɗauke su biyu, Efraim a damansa zuwa hagun Isra’ila, Manasse kuma a hagunsa zuwa hannun daman Isra’ila, ya kuma kawo su kusa da shi.
14 Og Israel rakte ut sin høire hånd og la den på Efra'ims hode, enda han var den yngste, og sin venstre hånd på Manasses hode; han la sine hender således med vilje, for Manasse var den førstefødte.
Amma Isra’ila ya miƙa hannun damansa ya sa shi a kan Efraim, ko da yake shi ne ƙaramin, ta wurin harɗewa hannuwansa, ya sa hannun hagunsa a kan Manasse, ko da yake Manasse ne ɗan farinsa.
15 Og han velsignet Josef og sa: Den Gud for hvis åsyn mine fedre Abraham og Isak vandret, den Gud som var min hyrde, fra jeg blev til og til denne dag,
Sa’an nan ya albarkaci Yusuf ya ce, “Bari Allah a gaban wanda kakannina Ibrahim da Ishaku suka yi tafiya, Allahn da ya zama makiyayina dukan raina zuwa wannan rana,
16 den engel som forløste mig fra alt ondt, han velsigne guttene, så de må kalles med mitt navn og med mine fedre Abrahams og Isaks navn, og bli meget tallrike i landet.
Mala’ikan da ya cece ni daga dukan cuta bari yă albarkaci samarin nan. Bari a kira su da sunana da sunayen kakannina Ibrahim da Ishaku bari kuma su ƙaru ƙwarai a bisa duniya.”
17 Da Josef så at hans far la sin høire hånd på Efra'ims hode, syntes han ille om det, og han grep sin fars hånd for å føre den fra Efra'ims hode bort på Manasses hode.
Sa’ad da Yusuf ya ga mahaifinsa yana sa hannun damansa a kan Efraim bai ji daɗi ba; saboda haka ya ɗauke hannun mahaifinsa ya cire shi daga kan Efraim zuwa kan Manasse.
18 Og Josef sa til sin far: Ikke så, far! For denne er den førstefødte; legg din høire hånd på hans hode!
Yusuf ya ce masa, “A’a, mahaifina, wannan shi ne ɗan farin; ka sa hannunka na dama a kansa.”
19 Men hans far vilde ikke det, og han sa: Jeg vet det, min sønn, jeg vet det. Han skal og bli et folk, han skal og bli stor; men enda skal hans yngre bror bli større enn han, og hans ætt skal bli en mengde folkeslag.
Amma mahaifinsa ya ƙi ya ce, “Na sani, ɗana, na sani. Shi ma zai zama mutane, zai kuma zama mai girma. Duk da haka ɗan’uwansa zai zama mai girma fiye da shi, kuma zuriyarsa za tă zama ƙungiyar al’ummai.”
20 Så velsignet han dem samme dag og sa: Ved dig skal Israel velsigne og si: Gud gjøre dig som Efra'im og som Manasse! Og han satte Efra'im foran Manasse.
Ya albarkace su a wannan rana ya ce, “A cikin sunanku Isra’ila zai sa wannan albarka ‘Bari Allah yă sa ku zama kamar Efraim da Manasse.’” Saboda haka ya sa Efraim gaban Manasse.
21 Og Israel sa til Josef Se, jeg dør, men Gud skal være med eder og føre eder tilbake til eders fedres land.
Sa’an nan Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Ina gab da mutuwa, amma Allah zai kasance tare da ku
22 Og jeg gir dig fremfor dine brødre et stykke land som jeg tar fra amorittenes hånd med mitt sverd og min bue.
Kuma gare ka, a matsayi wanda yake kan’yan’uwanka, na ba da gonar da na karɓe daga Amoriyawa da takobi da kuma bakana.”

< 1 Mosebok 48 >