< Amos 7 >

1 Dette syn lot Herren, Israels Gud, mig se: Det var en som skapte gresshopper, da håen begynte å skyte op; det var håen efter kongens slått.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji yana shirya cincirindon fāri bayan da aka ƙarasa yankan rabon hatsin da yake na sarki, hatsi na biyu kuma yake tohuwa.
2 Og da de vel hadde ett op alle urter i landet, da sa jeg: Herre, Israels Gud, tilgi! Hvorledes skal Jakob kunne bli i live, han som er så liten?
Sa’ad da suka cinye kome, sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ka gafarta! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
3 Da angret Herren det. Det skal ikke skje, sa Herren.
Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ba zai faru ba,” in ji Ubangiji.
4 Så lot Herren, Israels Gud, mig se dette syn: Herren, Israels Gud, kalte på ilden til straff, og den fortærte det store vanndyp, og den holdt på å fortære hans arvelodd.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji Mai Iko Duka yana shirin hukunta da wuta; wutar ta ƙone teku ta kuma ƙone ƙasa.
5 Da sa jeg: Herre, Israels Gud, hold op! Hvorledes skal Jakob kunne bli i live, han som er så liten?
Sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ina roƙonka ka dakata! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
6 Da angret Herren det. Heller ikke det skal skje, sa Herren, Israels Gud.
Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ma ba zai faru ba,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
7 Så lot han mig se dette syn: Herren stod på en loddrett mur, og i hånden hadde han et blylodd.
Ga abin da ya nuna mini. Ubangiji yana tsaye kusa da bangon da aka gina, bisa ga awon igiyar gwada gini, da kuma magwaji a hannunsa.
8 Og Herren sa til mig: Hvad ser du, Amos? Jeg svarte: Et blylodd. Da sa Herren: Se, jeg vil bruke et blylodd iblandt mitt folk Israel; jeg vil ikke lenger bære over med dets synd.
Sai Ubangiji ya tambaye ni, “Me kake gani, Amos?” Sai na amsa, “Igiyar gwada gini.” Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Duba, zan sa igiyan nan a cikin mutanena Isra’ila; ba zan ƙara barinsu ba.
9 Isaks offerhauger skal ødelegges, og Israels helligdommer synke i grus, og jeg vil reise mig med sverdet mot Jeroboams hus.
“Za a hallakar da wuraren sujada na Ishaku kuma tsarkakan wurare na Isra’ila za su zama kango; da takobina zan tayar wa gidan Yerobowam.”
10 Da sendte Amasja, presten i Betel, bud til Jeroboam, Israels konge, og lot si: Amos har fått i stand en sammensvergelse mot dig midt i Israels hus; landet kan ikke tåle alt det han sier.
Sai Amaziya firist na Betel ya aika da saƙo zuwa wurin Yerobowam sarkin Isra’ila. “Amos yana shirya maka maƙarƙashiya a tsakiyar Isra’ila. Ƙasar ba za tă iya ɗauka abubuwan da yake faɗi ba.
11 For så har Amos sagt: Jeroboam skal dø for sverdet, og Israel skal bli bortført fra sitt land.
Gama ga abin da Amos yake cewa, “‘Yerobowam zai mutu ta wurin takobi, kuma tabbatacce Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”
12 Og Amasja sa til Amos: Gå din vei, du seer, fly til Juda land og et ditt brød der; der kan du være profet!
Sai Amaziya ya ce wa Amos, “Tafi daga nan, mai duba kawai! Koma ƙasar Yahuda. Ka nemi abin zaman garinka a can ka kuma yi annabcinka a can.
13 Men i Betel skal du ikke mere holde på å profetere; for det er en kongelig helligdom og et rikstempel.
Kada ka ƙara yin annabci a Betel, gama nan wuri mai tsarki ne na sarki da kuma haikalin ƙasar.”
14 Da svarte Amos Amasja således: Jeg er ikke nogen profet, heller ikke disippel av nogen profet; jeg er bare en fehyrde, som sanker frukten av morbærtreet.
Amos ya amsa wa Amaziya, “Ni ba annabi ba ne ko ɗan annabi, amma ni makiyayi ne, kuma ina lura da itatuwan al’ul.
15 Men Herren tok mig fra hjorden, og Herren sa til mig: Gå og vær profet for mitt folk Israel!
Amma Ubangiji ya ɗauke ni daga kiwon dabbobi ya ce mini, ‘Je ka, ka yi wa mutanena Isra’ila annabci.’
16 Så hør nu Herrens ord! Du sier: Du skal ikke profetere mot Israel og ikke tale mot Isaks hus.
Yanzu fa, sai ka ji maganar Ubangiji. Ka ce, “‘Kada in yi annabci a kan Isra’ila, kuma in daina yin wa’azi a kan gidan Ishaku.’
17 Derfor sier Herren så: Din hustru skal drive hor i byen, og dine sønner og døtre skal falle for sverdet, og din jord skal deles med målesnor, og du selv skal dø i et urent land, og Israel skal bli bortført fra sitt land.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce, “‘Matarka za tă zama karuwa a cikin birni, kuma da takobi za a kashe’ya’yanka maza da mata. Za a auna ƙasarka a kuma raba ta, kai kuma za ka mutu a ƙasar arna. Ba shakka Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”

< Amos 7 >