< Apostlenes-gjerninge 15 >

1 Og det kom nogen ned fra Judea og lærte brødrene: Dersom I ikke blir omskåret efter Mose skikk, kan I ikke bli frelst.
Waɗansu mutane suka gangara daga Yahudiya zuwa Antiyok suna kuma koya wa’yan’uwa cewa, “Sai ko an yi muku kaciya bisa ga al’ada da Musa ya koyar, in ba haka ba, ba za ku sami ceto ba.”
2 Da det nu opstod strid, og Paulus og Barnabas fikk et ikke lite ordskifte med dem, vedtok de at Paulus og Barnabas og nogen andre av dem skulde dra op til apostlene og de eldste i Jerusalem og legge dette spørsmål frem for dem.
Wannan ya kai Bulus da Barnabas suka shiga babban gardama da muhawwara da su. Saboda haka aka naɗa Bulus da Barnabas tare da waɗansu masu bi, su haura zuwa Urushalima don su ga manzanni da dattawa a kan wannan magana.
3 Menigheten fulgte dem da et stykke på veien, og så drog de gjennem Fønikia og Samaria, idet de fortalte om hedningenes omvendelse, og de vakte stor glede hos alle brødrene.
Ikkilisiya ta raka su suka tafi, yayinda suke ratsawa ta Funisiya da Samariya, suka ba da labari yadda Al’ummai suka tuba. Wannan labarin ya sa dukan’yan’uwa suka yi murna ƙwarai.
4 Og da de kom frem til Jerusalem, blev de mottatt av menigheten og apostlene og de eldste, og de fortalte hvor store ting Gud hadde gjort ved dem.
Sa’ad da suka isa Urushalima, sai ikkilisiya da manzanni da kuma dattawa suka marabce su, sai suka ba su rahoton dukan abin da Allah ya aikata ta wurinsu.
5 Men det reiste sig nogen av fariseernes parti som hadde tatt ved troen, og sa: De må omskjæres og bydes å holde Mose lov.
Sai waɗansu daga cikin masu bin da suke na ƙungiyar Farisiyawa suka miƙe tsaye suka ce, “Dole ne a yi wa Al’ummai kaciya a kuma bukace su su yi biyayya da dokokin Musa.”
6 Apostlene og de eldste kom da sammen for å overveie denne sak.
Sai manzanni da dattawa suka taru don su duba maganar.
7 Da det nu blev et skarpt ordskifte, stod Peter op og sa til dem: Brødre! I vet at allerede for lenge siden gjorde Gud det valg iblandt eder at ved min munn skulde hedningene få høre evangeliets ord og komme til troen.
Bayan aka yi muhawwara da sosai, sai Bitrus ya miƙe tsaye ya yi musu jawabi ya ce, “’Yan’uwa, kun san cewa a kwanakin baya Allah ya yi zaɓe a cikinku don Al’ummai su ji daga leɓunana saƙon bishara su kuma gaskata.
8 Og Gud, som kjenner hjertene, gav dem vidnesbyrd, idet han gav dem likesom oss den Hellige Ånd,
Allah, wanda ya san zuciya, ya nuna cewa ya karɓe su ta wurin ba su Ruhu Mai Tsarki, kamar yadda ya ba mu.
9 og han gjorde ingen forskjell mellem oss og dem, idet han ved troen renset deres hjerter.
Bai nuna bambanci tsakaninmu da su ba, gama ya tsarkake zukatansu ta wurin bangaskiya.
10 Hvorfor frister I da nu Gud ved å legge et åk på disiplenes nakke som hverken våre fedre eller vi var i stand til å bære?
To, fa, don me kuke ƙoƙari ku gwada Allah ta wurin ɗora wa almajiran nan kayan da mu ko kakanninmu ba mu iya ɗauka ba?
11 Men ved den Herre Jesu nåde tror vi at vi blir frelst, på samme måte som de.
A’a! Mun gaskata cewa ta wurin alherin Ubangiji Yesu ne muka sami ceto, kamar yadda su ma suka samu.”
12 Da tidde hele mengden, og de hørte på Barnabas og Paulus, som fortalte hvor store tegn og undergjerninger Gud hadde gjort blandt hedningene ved dem.
Sai duk taron suka yi tsit yayinda suke sauraron Barnabas da Bulus suna ba da labari game da ayyuka da kuma abubuwan banmamakin da Allah ya yi a cikin Al’ummai ta wurinsu.
13 Og da de hadde holdt op å tale, tok Jakob til orde og sa: Brødre! Hør på mig:
Da suka gama, sai Yaƙub ya yi magana ya ce, “’Yan’uwa, ku saurare ni.
14 Simeon har fortalt hvorledes Gud fra først av drog omsorg for å få et folk av hedninger for sitt navn.
Siman ya bayyana mana yadda Allah da farko ya nuna damuwarsa ta wurin ɗaukan mutane daga cikin Al’ummai su zama nasa.
15 Og dermed stemmer profetenes ord overens, således som det er skrevet:
Kalmomin annabawa sun yi daidai da wannan, kamar yadda yake a rubuce cewa,
16 Derefter vil jeg vende tilbake og igjen opbygge Davids falne hytte, og det nedbrutte av den vil jeg atter opbygge, og jeg vil igjen opreise den,
“‘Bayan wannan zan koma in kuma sāke gina tentin Dawuda da ya rushe. Kufansa zan sāke gina, in kuma mai da shi,
17 forat alle andre mennesker skal søke Herren, ja alle hedningefolkene, som mitt navn er blitt nevnt over, sier Herren, som gjør dette
don ragowar mutane su nemi Ubangiji, kuma duk Al’umman da suke kira bisa sunana, in ji Ubangiji, wanda yake yin waɗannan abubuwa’
18 som er kjent av ham fra evighet av. (aiōn g165)
da aka sani tun zamanai. (aiōn g165)
19 Derfor mener jeg at vi ikke skal gjøre det tungt for dem av hedningene som omvender sig til Gud,
“Saboda haka, a ganina, kada mu matsa wa Al’ummai waɗanda suke juyowa ga Allah.
20 men skrive til dem at de skal avholde sig fra avgudenes urenhet og fra hor og fra det som er kvalt, og fra blod.
A maimakon haka, ya kamata mu rubuta musu cewa, su guji abincin da alloli suka ƙazantar, da fasikanci, da naman dabbar da aka murɗe da kuma jini.
21 For Moses har fra gammel tid av i hver by dem som forkynner ham, idet han hver sabbat opleses i synagogene.
Gama Musa ya yi wa’azi a kowace birni tun zamanin dā, ana kuma karanta shi a majami’u kowane Asabbaci.”
22 Da vedtok apostlene og de eldste sammen med hele menigheten å velge nogen menn iblandt sig og sende dem til Antiokia sammen med Paulus og Barnabas; det var Judas med tilnavnet Barsabbas og Silas, som var høit aktede menn blandt brødrene,
Sai manzanni da dattawa, tare da dukan ikkilisiya, suka yanke shawara su zaɓi waɗansu daga cikin mutanensu su kuma aike su zuwa Antiyok tare da Bulus da Barnabas. Sai suka zaɓi Yahuda (wanda ake kira Barsabbas) da kuma Sila, mutum biyu da suke shugabanni cikin’yan’uwa.
23 og de skrev således med dem: Apostlene og eldste-brødrene hilser brødrene av hedningene i Antiokia og Syria og Kilikia.
Tare da su suka aika da wannan wasiƙa. Daga manzanni da dattawa,’yan’uwanku. Zuwa ga Al’ummai masu bi a Antiyok, Suriya da Silisiya. Gaisuwa.
24 Eftersom vi har fått høre at nogen som er kommet fra oss, har forvirret eder ved sin tale og vakt uro i eders sjeler vi har ikke gitt dem noget pålegg
Mun ji cewa, waɗansu da sun fita daga cikinmu ba tare da izininmu ba suka kuma dame ku, suna tā da hankalinku ta wurin abin da suka ce.
25 så har vi, efterat vi var kommet til enighet i denne sak, vedtatt å velge nogen menn og sende dem til eder sammen med våre elskede brødre Barnabas og Paulus,
Saboda haka dukanmu mun yarda mu zaɓi waɗansu mutane mu kuma aike su wurinku tare da ƙaunatattun abokanmu Barnabas da Bulus
26 menn som har våget sitt liv for vår Herre Jesu Kristi navns skyld.
mutanen da suka sa rayukansu cikin hatsari saboda sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi.
27 Vi har da sendt Judas og Silas, som også skal forkynne eder det samme muntlig.
Saboda haka muna aika Yahuda da Sila don su tabbatar muku da baki abin da muka rubuta.
28 For den Hellige Ånd og vi har besluttet ikke å legge nogen annen tyngsel på eder enn disse nødvendige ting:
Ya gamshe Ruhu Mai Tsarki da mu ma kada a ɗora muku nauyi fiye da na waɗannan abubuwa.
29 at I avholder eder fra avgudsoffer og blod og det som er kvalt, og hor; dersom I vokter eder for disse ting, vil det gå eder vel. Lev vel!
Ku guji abincin da aka yi wa alloli hadaya, da jini, da naman dabbar da aka murɗe da kuma fasikanci. Za ku kyauta in kun kiyaye waɗannan abubuwa. Ku huta lafiya.
30 Da nu disse var sendt avsted, kom de til Antiokia, og de samlet hele menigheten og gav dem brevet.
Aka sallami mutanen sai suka gangara zuwa Antiyok, inda suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da wasiƙar.
31 Da de hadde lest det, blev de glade over trøsten de fikk.
Mutanen suka karantata suka kuma yi farin ciki saboda saƙonta mai ƙarfafawa.
32 Judas og Silas, som selv var profeter, trøstet brødrene med mange ord og styrket dem,
Yahuda da Sila, waɗanda su kansu annabawa ne, suka yi magana sosai don su gina su kuma ƙarfafa’yan’uwa.
33 og efterat de hadde vært en tid der, lot brødrene dem fare med fred til dem som hadde utsendt dem.
Bayan suka yi’yan kwanaki a can, sai’yan’uwa suka sallame su da albarkar salama su dawo wurin waɗanda suka aike su.
34 Silas fant det best å bli der.
35 Men Paulus og Barnabas blev i Antiokia, og de lærte og forkynte Herrens ord ved evangeliet sammen med mange andre.
Amma Bulus da Barnabas kuwa suka dakata a Antiyok, inda su da waɗansu da yawa suka yi koyarwa suka kuma yi wa’azin maganar Ubangiji.
36 Men nogen tid derefter sa Paulus til Barnabas: La oss nu vende tilbake og se til brødrene i enhver by hvor vi forkynte Herrens ord, hvorledes de har det!
Bayan’yan kwanaki sai Bulus ya ce wa Barnabas, “Mu koma mu ziyarci’yan’uwa a duk garuruwan da muka yi wa’azin bisharar Ubangiji mu ga yadda suke.”
37 Barnabas vilde også ta med Johannes som kaltes Markus;
Barnabas ya so Yohanna, wanda ake kira Markus ya tafi tare da su,
38 men Paulus syntes ikke at de skulde ta ham med som hadde skilt sig fra dem i Pamfylia og ikke var gått med dem til deres gjerning.
amma Bulus bai ga ya kyautu ya tafi da shi ba, domin ya yashe su a Famfiliya bai kuwa ci gaba tare da su a aikin ba.
39 Det kom da til en skarp strid, så de skiltes fra hverandre, og Barnabas tok Markus med sig og seilte avsted til Kypern;
Suka sami saɓanin ra’ayi tsakaninsu har suka rabu. Barnabas ya ɗauki Markus suka shiga jirgin ruwa zuwa Saifurus,
40 men Paulus valgte Silas til sin følgesvenn og drog ut, efterat brødrene hadde overgitt ham til Herrens nåde.
amma Bulus ya zaɓi Sila suka kuwa tashi, bayan’yan’uwa suka danƙa su ga alherin Ubangiji.
41 Og han drog igjennem Syria og Kilikia og styrket menighetene.
Ya ratsa ta Suriya da Silisiya, yana ƙarfafa ikkilisiyoyi.

< Apostlenes-gjerninge 15 >