< 1 Samuels 22 >

1 Så drog David bort derfra og flyktet til hulen ved Adullam; og da hans brødre og hele hans fars hus fikk høre det, drog de der ned til ham.
Dawuda ya bar Gat, ya tsere zuwa kogon Adullam. Da’yan’uwansa da kuma iyalan mahaifinsa suka ji labari, sai suka tafi can wurinsa.
2 Og alle som var i nød, eller som var trykket av gjeld, eller som var misfornøide, samlet sig om ham, og han blev deres høvding; det var omkring fire hundre mann som var med ham.
Dukan mutanen da suke cikin wahala, da waɗanda ake binsu bashi, da masu damuwoyi, suka tattaru a wurin Dawuda. Shi kuwa ya zama shugabansu. Yawansu ya kai ɗari huɗu.
3 Derfra drog David til Mispe i Moab; og han sa til Moabs konge: La min far og min mor få komme hit og bli hos eder til jeg får se hvad Gud vil gjøre med mig!
Daga can Dawuda ya tafi Mizfa a Mowab. Ya ce wa sarkin Mowab, “Za ka yarda mahaifina da mahaifiyata su zo su zauna a wurinka kafin in san abin da Allah zai yi da ni?”
4 Og han førte dem frem for Moabs konge; og de blev hos ham hele den tid David var i fjellborgen.
Saboda haka ya bar su a wurin sarkin Mowab, suka zauna da shi duk tsawon lokacin da Dawuda yake ta ɓuya a kogwannin duwatsu.
5 Men profeten Gad sa til David: Du skal ikke bli i fjellborgen; ta herfra og dra til Juda land! Da drog David bort og kom til Haret-skogen.
Amma annabin nan Gad ya ce wa Dawuda, “Kada ka zauna a nan, maza ka tashi ka shiga ƙasar Yahuda”. Sai Dawuda ya tashi ya tafi jejin Heret.
6 Saul fikk høre at David og de menn som var med ham, var blitt kjent, og en dag Saul satt i Gibea under tamarisken på haugen med sitt spyd i hånden, og alle hans tjenere stod omkring ham,
Sai Shawulu ya sami labari cewa an ga Dawuda da mutanensa. Shawulu kuwa yana zaune da māshinsa kusa a ƙarƙashin itacen tsamiya a tudun Gibeya, tare da dukan ma’aikatansa kewaye da shi.
7 sa han til sine tjenere, de som stod omkring ham: Hør nu, i benjaminitter! Vil da Isais sønn og gi eder alle sammen akrer og vingårder og sette eder alle til høvedsmenn over tusen og over hundre?
Ya ce musu, “Mutanen Benyamin, ku saurara; ɗan Yesse zai iya ba dukanku filaye da gonakin inabi ne? Zai ba dukanku shugabanci na dubbai ko shugabanci na ɗari-ɗari?
8 For I har jo alle sammensvoret eder mot mig, og ingen åpenbarte det for mig dengang min sønn gjorde pakt med Isais sønn, og ingen av eder er bekymret for mig og åpenbarer noget for mig; for min sønn har opegget mine tjenere til å efterstrebe mig, således som han nu gjør.
Abin da ya sa dukanku kuka gama baki a kaina? Ba wanda ya gaya mini lokacin da ɗana ya yi yarjejjeniya da ɗan Yesse, ba wanda ya kulla da ni, ko ya gaya mini cewa ɗana ya sa bawana yă tayar mini, yana fakona kamar yadda yake a yau.”
9 Da svarte Doeg, edomitten, som var satt over Sauls tjenere, og sa: Jeg så Isais sønn kom til Akimelek, Akitubs sønn, i Nob.
Amma Doyeg mutumin Edom da yake tsaye tare da fadawan Shawulu ya ce, “Na ga ɗan Yesse ya zo wurin Ahimelek ɗan Ahitub a Nob.
10 Og Akimelek adspurte Herren for ham og gav ham reisekost og lot ham få filisteren Goliats sverd.
Ahimelek ya roƙi Ubangiji saboda shi, ya kuma ba shi guzuri da takobin Goliyat Bafilistin.”
11 Da sendte kongen bud efter presten Akimelek, Akitubs sønn, og hele hans fars hus, prestene i Nob; og de kom alle sammen til kongen.
Sai sarki ya aika aka kira masa Ahimelek firist ɗan Ahitub da dukan iyalin mahaifinsa. Dukansu suka zo wurin sarki.
12 Og Saul sa: Hør nu, Akitubs sønn! Han svarte: Ja, her er jeg, herre!
Shawulu ya ce, “Ka saurara yanzu, ɗan Ahitub.” Ya amsa ya ce, “Ina saurara, ranka yă daɗe.”
13 Da sa Saul til ham: Hvorfor har I sammensvoret eder mot mig, du og Isais sønn? Hvorfor gav du ham brød og sverd og adspurte Gud for ham, så han skulde sette sig op imot mig og efterstrebe mig, som han nu gjør?
Shawulu ya ce masa, “Don me ka gama baki da ɗan Yesse a kaina har ka ba shi burodi da takobin (Goliyat), ka kuma roƙi Allah don yă tayar mini, yă kuma yi fakona kamar yadda yake yi yau?”
14 Da svarte Akimelek kongen og sa: Hvem blandt alle dine tjenere er vel så betrodd som David, han som er kongens svigersønn og har fortrolig adgang til dig og er høit æret i ditt hus?
Ahimelek ya ce wa sarki, “A cikin bayinka duka, wa ke da aminci iri na Dawuda, surukin sarki, shugaban jarumanka wanda ake girmamawa da gaske a gidanka?
15 Den dag var det da ikke første gang jeg adspurte Gud for ham. Det være langt fra mig å gjøre sådant! Kongen må ikke legge sin tjener eller hele min fars hus noget til last! For din tjener har ikke visst det minste grand om alt dette.
A wannan rana ce da na fara roƙon Allah saboda shi? Kada sarki yă zargi bawansa ko wani daga iyalin mahaifinsa, gama bawanka bai san kome a kan dukan waɗannan al’amura ba.”
16 Men kongen sa: Du skal dø, Akimelek, du og hele din fars hus.
Amma sarki ya ce, “Lalle Ahimelek za ka mutu, da kai da dukan iyalin mahaifinka.”
17 Og kongen sa til drabantene som stod omkring ham: Gå frem og drep Herrens prester! For de har og hjulpet David; de visste at han var på flukt, men åpenbarte det ikke for mig. Men kongens tjenere vilde ikke rekke ut sin hånd for å hugge ned Herrens prester.
Sai sarki ya umarci matsaran da suke tsaye kusa da shi ya ce, “Ku kakkashe firistocin Ubangiji, gama su ma sun goyi bayan Dawuda. Sun san yana gudu, duk da haka ba su gaya mini ba.” Amma ma’aikatan sarki ba su yarda su sa hannu su kashe firistocin Ubangiji ba.
18 Da sa kongen til Doeg: Gå du frem og hugg ned prestene! Og Doeg, edomitten, gikk frem og hugg ned prestene og han drepte den dag fem og åtti menn som bar lerretslivkjortler.
Sai sarki ya umarce Doyeg ya ce, “Ka juya ka kakkashe firistocin.” Doyeg mutumin Edom ya juya ya kakkashe firistocin. A ranar kuwa ya kashe mutum tamanin da biyar waɗanda suke sanye da efod na lilin.
19 Og prestebyen Nob slo han med sverdets egg; både mann og kvinne, både barn og diebarn, både okse og asen og får slo han med sverdets egg.
Ya kuma hallaka Nob birnin firistoci, ya kashe dukan mata, da maza, da yara, da jarirai, da shanu, da jakuna, da kuma tumaki.
20 Bare en sønn av Akimelek, Akitubs sønn, slapp bort; hans navn var Abjatar. Han flyktet til David og fulgte ham.
Amma Abiyatar ɗan Ahimelek jikan Ahitub ya tsere, ya gudu zuwa wurin Dawuda.
21 Og Abjatar fortalte David at Saul hadde drept Herrens prester.
Abiyatar gaya wa Dawuda cewa, “Shawulu ya hallaka firistocin Ubangiji.”
22 Da sa David til Abjatar: Jeg visste allerede den dag at Doeg, edomitten, var der, og at han visselig vilde si det til Saul; jeg bærer skylden for alle de liv som er drept i din fars hus.
Dawuda ya ce wa Abiyatar, “Lalle a wancan ranar, sa’ad da na ga Doyeg mutumin Edom a can, na san tabbatacce zai gaya wa sarki. Ni ne sanadin mutuwar dukan iyalin mahaifinka.
23 Bli hos mig og vær ikke redd! Den som står mig efter livet, står også dig efter livet; hos mig er du i sikkerhet.
Ka zauna tare da ni, kada ka ji tsoro mutumin da yake neman ranka, yana nema raina ma. Ka zauna lafiya tare da ni.”

< 1 Samuels 22 >