< 1 Peters 4 >
1 Da nu Kristus har lidt i kjødet, så væbne og I eder med den samme tanke, at den som har lidt i kjødet, er ferdig med synden,
Saboda haka, tunda yake Almasihu ya sha wuya a jiki, muma mu sha damara da wannan ra'ayi. Duk wanda ya sha wuya a jiki ya daina aikata zunubi.
2 så I ikke lenger skal leve efter menneskers lyster, men efter Guds vilje, den tid I ennu skal være i kjødet.
Wannan mutum kuma baya kara zaman biye wa muguwar sha'awar mutumtaka, amma sai dai nufin Allah dukkan sauran kwanakinsa a duniya.
3 For det er nok at I i den fremfarne livstid har gjort hedningenes vilje, idet I ferdedes i skamløshet, lyster, fyll, svir, drikk og skammelig avgudsdyrkelse;
Gama lokaci ya wuce da zamu yi abin da al'ummai suke son yi, wato fajirci, mugayen sha'awace-sha'awace, da buguwa da shashanci da shaye-shaye da bautar gumaku da abubuwan kyama.
4 derfor undrer de sig når I ikke renner med dem ut i den samme strøm av ryggesløshet, og spotter eder;
Suna tunanin bakon abu ku ke yi da ba kwa hada kai tare da su yanzu a yin wadannan abubuwa, sai suna zarginku.
5 men de skal gjøre regnskap for ham som står ferdig til å dømme levende og døde.
Za su bada lissafi ga wanda yake a shirye ya shari'anta masu rai da matattu.
6 For derfor blev evangeliet forkynt også for døde at de visstnok skulde dømmes som mennesker i kjødet, men leve således som Gud i ånden.
Shi yasa aka yi wa matattu wa'azin bishara, cewa ko da shike anyi masu shari'a cikin jikunan mutane, su rayu bisa ga Allah a ruhu.
7 Men alle tings ende er kommet nær; vær derfor sindige og edrue så I kan bede,
Karshen dukkan abubuwa yana gabatowa. Saboda haka, ku zama natsatsu, ku natsu cikin tunaninku domin yin addu'oi.
8 og ha fremfor alle ting inderlig kjærlighet til hverandre! for kjærligheten skjuler en mangfoldighet av synder.
Gaba da kome, ku himmatu wajen kaunar juna, domin kauna bata neman tona zunuban wadansu.
9 Vær gjestfrie mot hverandre uten knurr!
Ku yi wa juna bakunta da abubuwa nagari ba tare da gunaguni ba.
10 Efter som enhver har fått en nådegave, så tjen hverandre med den som gode husholdere over Guds mangehånde nåde:
Yadda kowanne dayanku ya sami baiwa, kuyi amfani da su domin ku kyautata wa juna, kamar masu rikon amanar bayebaye na Allah, wanda ya ba mu hannu sake.
11 om nogen taler, han tale som Guds ord; om nogen tjener i menigheten, han tjene som av den kraft Gud gir, forat Gud må æres i alle ting ved Jesus Kristus, han som æren og makten tilhører i all evighet. Amen. (aiōn )
Idan wani yana yin wa'azi, ya zamana fadar Allah ya ke fadi, idan wani yana hidima, ya yi da karfin da Allah ya ba shi, domin cikin dukkan abubuwa a daukaka Allah ta wurin Yesu Almasihu. Daukaka da iko nasa ne har abada abadin. Amin. (aiōn )
12 I elskede! undre eder ikke over den ild som kommer over eder til prøvelse, som om det hendte eder noget underlig;
Ya kaunatattu, kada ku zaci cewa matsananciyar wahalar da ta zo ta gwada ku bakon abu ne, ko kuma wani bakon abu ne yake faruwa a gareku.
13 men i samme mon som I har del i Kristi lidelser, skal I glede eder, forat I også i hans herlighets åpenbarelse kan glede eder med jubel.
Amma muddin kuna tarayya da Almasihu cikin wahalarsa, ku yi murna, domin kuyi farin ciki da murna sa'adda za a bayyana daukakarsa.
14 Om I hånes for Kristi navns skyld, er I salige, fordi herlighetens og Guds Ånd hviler over eder.
Idan ana zargin ku sabili da sunan Almasihu, ku masu albarka ne, domin Ruhun daukaka da Ruhun Allah ya tabbata a kanku.
15 For ingen av eder må lide som morder eller tyv eller ugjerningsmann eller som en som blander sig i andres saker;
Amma kada kowannen ku ya sha wahala sabo da horon shi mai kisan kai ne, ko barawo, ko mamugunci, ko mai shisshigi.
16 men lider han som kristen, da skal han ikke skamme sig, men prise Gud for dette navn.
Amma in wani yana shan wahala sabili da shi na Almasihu ne, kada ya ji kunya, amma ya daukaka Allah a wannan sunan.
17 For det er nu tiden da dommen skal begynne med Guds hus; men begynner det med oss, hvad blir da enden for dem som ikke vil tro Guds evangelium?
Domin lokaci ya yi da shari'a za ta fara daga gidan iyalin Allah. Idan kuwa za a fara da mu, menene karshen wadanda suka ki biyayya da bisharar Allah?
18 Og blir den rettferdige vanskelig frelst, hvor skal det da bli av den ugudelige og synderen?
Idan mutum, “mai adalci ya tsira da kyar, to, me zai faru da marar bin Allah da mai zunubi kuma?”
19 Derfor skal og de som efter Guds vilje må lide, overgi sine sjeler til den trofaste skaper, idet de gjør det gode.
Sabo da haka bari wadanda suke shan wuya bisa ga nufin Allah, su mika rayukansu ga amintaccen Mahalicci suna kuma yin ayyuka nagari.