< Luka 5 >
1 Ligono limonga, Yesu peayimili mumihana ya nyanja ya ku Genezaleti, msambi wa vandu vamhinyayi kumtindila, muni vayuwanila lilovi la Chapanga.
Ya zama sa'adda mutane sun taru a wurin Yesu suna sauraron maganar Allah, yana kuma yana tsaye a bakin tabkin Janisarata.
2 Ndi aziweni watu zivili mumuhana ya nyanja, zavazilekili valova somba, muni vene vasanja ngwanda zavi.
Ya ga jiragen ruwa biyu tsaye a bakin tabkin. Masu kamun kifin kuwa sun fita daga cikin jiragen suna wanke tarunsu.
3 Yesu akayingila muwatu wa mundu mmonga mwavamkemela Simoni, akamjovela Simoni wusayi watu pamuhana hegelesa mumanji palongolo padebe kuhuma pandumba. Yesu akatama muwatu na kutumbula kuwula msambi wa vandu.
Yesu ya shiga daya daga cikn jiragen wanda shike na Bitrus ne, sai ya umarce shi ya dan zakuda da jirgin daga bakin tabkin kadan zuwa cikin ruwa. Sai ya zauna ya kuma koya wa mutane daga cikin jirgin.
4 Peamali kuwula, akamjovela Simoni, “Hegelesa watu waku mbaka pamanji gamahele, mukahelesa ngwanda zinu mlova somba.”
Da ya gama magana, ya ce wa Siman, “Zakuda jirgin zuwa wuri mai zurfi sa'annan ka zuba tarunka domin kamu.”
5 Simoni akamyangula, “Bambu, tikangamili kulova somba kilu yoha kawaka chindu chetipati, nambu ndava ujovi veve yati tihamba kuhelesa ngwanda mumanji.”
Siman ya amsa ya ce, “Ubangiji, mun yi aiki dukan dare bamu kama komai ba, amma bisa ga maganarka, zan jefa tarun.”
6 Ndi pavahelisi ngwanda zavi, vakapata somba zamahele mbaka ngwanda zikatumbula kudauka.
Da sun yi haka, suka kama kifaye da yawan gaske, har tarunsu suna yagewa.
7 Vakavakemelela na vayavi vevavi muwatu wungi, vabwelayi kuvatangatila. Vakabwela, vakamemesa watu zoha zivili somba mbaka zikatumbula kudodomela.
Sai suka roki abokan aikinsu da ke a dayan jirgin su zo su taimake su. Suka zo sun cika jiragen biyu da kifaye, har suka fara nutsewa.
8 Simoni Petili pealoli genago, akamfugamila Yesu akajova, “Bambu uwuka palongolo yangu, ndava nene mwenimbudila Chapanga!”
Amma Siman Bitrus, da ya ga haka, ya russuna a gaban Yesu, yana cewa, “Ka rabu da ni Ubangiji, gama ni mai zunubi ne.”
9 Ndava vapatili somba zamahele. Simoni pamonga na vayaki voha vakakangasa,
Domin ya yi mamaki, da dukan wadanda suke tare da shi, sabili da yawan kifaye da suka kama.
10 Mewawa Yakobo na Yohani vana va Zebedayo vevavili valova somba vayavi, pamonga na Simoni na vene vakakangasa. Yesu akamjovela Simoni, “Kotoka kuyogopa, kutumbula hinu wivya lepi mlova somba nambu yati wivya mlova wa vandu ndi kuvaleta vandu kwa Bambu.”
Wannan ya hada da Yakubu da Yahaya 'ya'yan Zabadi abokan aikin Siman. Sai Yesu ya ce wa Siman, “Kada ka ji tsoro, domin daga yanzu, za ka kama mutane.”
11 Ndi, pavamali kuzivika watu zila mumhana ya nyanja, vakagaleka goha na kumlanda Yesu.
Da sun kawo jiragensu waje kan kasa, suka bar komai suka kuma bi shi.
12 Ndi Yesu paavi kumuji umonga wa kwenuko, mgosi mmonga anamabudi higa yoha pamuweni Yesu, akamgwilila chakukupama mumagendelu gaki na akamjovela, “Bambu, ngati wigana uhotola kuninyambisa.”
Sa'adda yana daya daga cikin biranen, wani mutum dauke da kuturta yana nan wurin. Da ya ga Yesu, ya fadi bisa fuskarsa kasa yana rokansa, yana cewa, “Ubangji, idan ka yarda, za ka iya tsarkake ni.”
13 Yesu akatalambula chiwoko chaki na kumpamisa akamjovela, “Nigana unyambasikayi!” Bahapo akalama mabudi gala.
Yesu ya mika hanunsa ya taba shi, yana cewa, “Na yarda. Ka tsarkaka.” Sai nan da nan, kuturtar ta rabu da shi.
14 Yesu akambesa, “Ukoto kumjovela mundu yeyoha, ndi uhamba ukajilangisa kwa Mteta wa Chapanga, ukawusa luteta ngati cheyilagiza mumhilu ya Chapanga geampeli Musa, muni yimanyikana kwa vene kulangisa kuvya unyambisiwi.”
Ya umarce shi kada ya gaya wa kowa, amma ya ce ma sa, “Tafi ka nuna kanka ga firist sa'annan ka mika hadaya domin tsarkakewarka, kamar yadda Musa ya umarta, a matsayin shaida a garesu.”
15 Nambu Lilovi la Yesu likayendelea kudandasika pandu poha, na misambi ya vandu vakakonganeka muni vamyuwanila na kulamiswa matamu gavi.
Amma labarinsa ya bazu nesa, taron mutane da yawa kuma suka zo wurinsa domin su ji shi, su kuma samu warkarwa daga cututtukansu.
16 Nambu mwene akajibagula kuchiyepela, akavya mukuyupa kwa Chapanga.
Amma ya kan janye zuwa wuraren da babu kowa ya yi addu'a.
17 Ligono limonga, Yesu peavili mukuwula. Vafalisayu na vawula va malagizu ga Musa kuhuma mukila chijiji cha ku Galilaya na Yudea na Yelusalemu vakavya kutama penapo. Na makakala ga Bambu wavi pamonga nayu, wa kulamisa vatamu.
Ya zama daya a cikin kwanakin da yake koyarwa, akwai Farisawa da malaman attaura da ke zaune a wurin wandanda suka zo daga kauyukan da suke kewaye da Galili da Yahudiya da kuma birnin Urushalima. Ikon Ubangiji yana tare da shi domin warkarwa.
18 Ndi lukumbi lulalula, vakabwela vandu vevamugegesini mundu mgosi palusongwani, mwepolili higa agonili lusongwani, vakalinga kumyingisa mugati, vamuvikayi palongolo ya Yesu.
A lokacin nan, wasu mutane suka zo dauke da wani mutum shanyayye a kan tabarma, suka kuma nemi yadda za su shigar da shi ciki, su kwantar da shi a gaban Yesu.
19 Nambu nakuhotola kuyingila nayu mugati ndava ya vandu vamahele. Ndi vakakwela panani ya nyumba vakabowola chipagalu, na vakamuhelesa mweapoli yula pamonga na lusongwani lwaki mbaka peavili Yesu.
Ba su iya samun hanyar da za su shigar da shi ba saboda taron, sai suka hau saman gidan, suka saukar da shi daga rufin, a kan tabarman sa, zuwa tsakiyar mutanen, dai dai a gaban Yesu.
20 Yesu peayiweni kusadika kwavi kula, akamjovela mwaalwala yula, “Nkozi wangu, ulekekiswi kumbudila Chapanga waku.”
Da ya ga bangaskiyarsu, Yesu ya ce, “Maigida, an gafarta zunubanka.”
21 Vafalisayu na vawula va malagizu ga Chapanga geampeli Musa vakatumbula kukotana, “Mwenuyu mundu kiki mweakumliga Chapanga? Kawaka mundu mweihotola kulekekesa kubuda ndi nga Chapanga mwene!”
Marubuta da Farisawa suka fara sukar wannan, suna cewa, “Wanene wannan da ke sabo? Wa zai iya gafarta zunubi, idan ba Allah kadai ba?”
22 Nambu Yesu amanyili maholo gavi akavakota, “Ndava kyani mukujikota genago mumitima yinu?
Amma da Yesu ya fahimci abin da suke tunani, sai ya amsa ya ce masu, “Don me kuke sukar wannan a zuciyarku?
23 Chinonopa kiki, kujova ‘ulekekiswi kumbudila Chapanga waku,’ Amala kujova ‘Yima ugendayi’
Wanne ne ya fi sauki a ce, 'An yafe zunubanka' ko kuwa a ce, 'Tashi ka yi tafiya?”
24 Hinu, nigana mumanyayi, Mwana wa Mundu ana uhotola wa kuvalekekesa vandu pamulima vevakumbudila Chapanga.” Ndi akamjovela mwaalwala yula, “Yima, tola lusongwani lwaku, uhamba kunyumba!”
Amma domin ku sani cewa Dan Mutum yana da yancin gafarta zunubai a duniya, na ce maka, 'Tashi, dauki tabarmanka, ka tafi gidanka.'”
25 Bahapo, mundu mweapoli yula akayima akatola, lusongwani lwaki lweagonili na akawuya kunyumba yaki kuni amulumbalila Chapanga.
Nan take, ya tashi a gabansu ya dauki tabarma da yake kwance; sai ya koma gidansa, yana daukaka Allah.
26 Vandu voha vakakangasa na kuvya na wogohi, kuni vamulumbalilayi Chapanga vakajova, “Tigaweni mambu ga kukangasa lelu!”
Kowa yana ta mamaki kuma suka daukaka Allah. Suna cike da tsoro, suna cewa, “Yau mun ga abubuwan al'ajibi.”
27 Kangi, Yesu akahuma kuvala ndi amuwene mtola kodi mwavamkemela Lawi atamili munyumba ya kutolela kodi. Yesu akamjovela, “Nilandayi!”
Bayan wadannan abubuwa sun faru, Yesu ya fito daga can sai ya ga wani mai karban haraji mai suna Lawi yana zama a wurin karban haraji. Ya ce masa, “Ka biyo ni.”
28 Lawi akayima na kuleka kila chindu, akamlanda.
Sai Lawi ya bar komai, ya tashi, ya bi shi.
29 Kangi, Lawi amgongolili Yesu kunyumba yaki, na msambi wa vatola kodi na vandu vangi vatamili kulya pamonga na Yesu.
Lawi kuma ya shirya gagarumar liyafa a gidansa, kuma akwai masu karban haraji da yawa a nan, da wasu mutane da ke zama a gaban teburin liyafar suna cin abinci tare da su.
30 Vafalisayu na vawula va Malagizu ga Chapanga geampeli Musa vakavang'ung'utila vawuliwa vaki vakajova, “Ndava kyani mwilya na vatola kodi na vandu vevakumbudila Chapanga?”
Amma Farisawa da Marubuta suka fara korafi ga almajiransa, suna cewa, “Don menene kuna ci da sha tare da masu karban haraji da mutane masu zunubi?”
31 Yesu akavayangula, “Vangalwala vigana lepi mlamisa, nambu vevilwala vigana mlamisa.
Yesu ya amsa masu, “Masu lafiya basu bukatar likita, wadanda ke marasa lafiya kadai ke bukatar likita.
32 Nene nibweli lepi kuvakemela vandu vevikita gegakumganisa Chapanga, nibweli kuvakemela vandu vevakumbudila Chapanga vamuwuyila.”
Ban zo domin kiran masu adalci ba, amma na zo ne domin kiran masu zunubi zuwa ga tuba.”
33 Vandu vangi vakamjovela Yesu, “Vawuliwa va Yohani vakujihinisa chakulya na kuyupa, na vawuliwa va Vafalisayu na vene vikita mewa. Nambu vawuliwa vaku vilya na vinywa.”
Sun ce masa, “Almajiran Yahaya sukan yi azumi da addu'a, kuma almajiran Farisawa ma sukan yi haka. Amma almajiranka suna ci suna sha?”
34 Yesu akavayangula, “Wu, muhololela kuvya muhotola kuvakita vankozi va mkolo ndowa vajihinisa chakulya kuni vavi pamonga na mkolo ndowa?
Yesu ya ce masu, “Akwai wanda zai sa abokan ango su yi azumi, a lokacin da shi ango yana tare da su?
35 Nambu lwalabwela lukumbi lwa Bambu kuwusiwa kuhuma kwavi, ndi penapo yati vakujihinisa kulya.”
Amma kwanaki na zuwa wadanda za a dauke ango daga wurinsu, a kwanakin za su yi azumi.”
36 Kangi Yesu akavajovela luhumu ulu, “Kawaka mundu mweipapula chilaka munyula ya mupya na kutota mulindimula. Ngati akitili chenichi, yati ayihalabisi nyula yeniyo na chilaka chenicho yati chiwanangana lepi na lindimula lila.”
Sai Yesu ya sake fada masu wani misali. “Babu wanda zai yage kyalle daga sabuwar tufa, ya kuma yi amfani da ita ya dinka tsohuwar tufa. Idan ya yi hakannan, zai yage sabuwar tufar, kuma kyallen daga sabuwar tufar ba zai dace da kyallen tsohuwar tufar ba.
37 Kavili kawaka mundu mweisopa divayi ya mupya mulindimula la lihaku lelitengenizwi kwa chikumba, akakita chenicho, mahaku ga chikumba gala gipapuka na divayi yiyitika na mahaku ga chikumba yati gipapuka.
Kuma, babu mutum da zai sa sabon ruwan inabi a cikin tsofafin salkuna. Idan ya yi haka, sabon ruwan inabin zai fasa salkunan, kuma ruwan inabin din zai zube, salkunan kuma za su lallace.
38 Nambu divayi ya mupya yisopewa mumahaku ga chikumba cha mupya.
Amma dole ne a sa sabon ruwan inabi a sabobin salkuna.
39 Kawaka mundu mweinogela kunywa divayi ya mupya ngati akalongolili kunywa divayi ya kadeni. Muni ijova ya kadeni yila yabwina neju.
Babu wanda zai yi marmarin sabon ruwan inabi bayan da ya sha tsohon, gama zai ce, “Tsohon ya fi sabon.”