< Luka 14 >

1 Ligono Limonga la Kupumulila, Yesu ahambili kulya chakulya, kunyumba ya chilongosi mmonga wa Vafalisayu, na vandu vakavya kumlingulila.
Wata ranar Asabaci, ya shiga gidan wani daya daga cikin shugabanin Farisawa domin cin abinci, mutane kuwa suna sa masa idanu.
2 Palongolo ya Yesu avi mundu mweavi na utamu wa kuhimba higa
Sai ga wani a gabansa mai ciwon fara.
3 Yesu akavakota vawula va malagizu ga Chapanga geampeli Musa na Vafalisayu, “Wu, mhilu wijova wuli, chabwina amala chabwina lepi, kumlamisa mundu Ligono la Kupumulila?”
Yesu ya tambaye masanan attaura da Farisawa, “Ya halata a wakar a ranan Asabaci, ko a'a?”
4 Nambu vene vakaguna. Yesu akamtola mundu yula na kumlamisa, akamleka ahambayi.
Amma suka yi shiru. Yesu kuwa ya kama shi, ya warkar da shi, ya kuma sallame shi.
5 Kangi akavajovela, “Yani pagati yinu mweavi na mwana waki amala ng'ombi yaki yeyidumbukili muchiliva nakuyihumisa bahapo, ndava mu Ligono la Kupumulila?”
Sai yace masu, “Wanene a cikinku in yana da jaki ko takarkari ya fadi a rijiya ran Asabaci, ba zai fitar da shi nan da nan ba?”
6 Nambu vene nakuhotola kumyangula.
Sai suka kasa ba da amsar wadannan abubuwa.
7 Yesu akavalola vavagongoliwi chavajihagulila vigoda vya palongolo, ndi akavajovela,
Sa'adda Yesu ya lura da yadda wadanda aka gayyato sun zabi mazaunan alfarma, sai ya ba su misali yana ce masu,
8 “Ngati mundu akugongolili, kundowa ukotoka kutama pavigoda vya palongolo, Pangi agongoliwi yungi mkulu kuliku veve.
“Sa'adda wani ya gayyace ka zuwa bikin aure, kada ka zauna a wuri mai daraja, domin yana yiwuwa an gayyaci wani wanda ya fi ka daraja.
9 Mweavagongolili mwavoha nyenye vavili, yati ibwela na kukujovela, ‘Uwuka atama uyu.’ Penapo yati wikola soni na kuhamba kutama pandu pa mwishu.
Sa'adda wanda ya gayyace ku duka biyu ya zo, zai ce maka, 'Ka ba mutumin nan wurinka,' sa'annan a kunyace za ka koma mazauni mafi kaskanci.
10 Ngati mundu akugongolili kundowa, veve uhamba ukatama muvigoda vya mumbele, muni mweakugongolili yula, paibwela yati akukujovela, ‘Wankozi wangu yima ubwela utama pa vigoda vya palongolo.’ Penapo yati utopela pavandu voha, vevatamili pamonga na veve.
Amma idan an gayyace ka biki, sai ka je ka zauna a wuri mafi kaskanci, domin idan wanda ya gayyace ka ya zo, yana iya ce maka, 'Aboki, hawo nan mana'. Sannan za ka sami girma kenan a gaban dukan wadanda kuke zaune tare a kan teburi.
11 Muni mundu yoyoha mweakujikwiha yati iheleswa, na yeyoha mweakujihelesa yati ikwihiwa.”
Duk wanda ya daukaka kansa, za a kaskantar da shi, wanda ya kaskantar da kansa, kuma daukaka shi za a yi”.
12 Kangi akamjovela mwaigongolela yula, “Ngati uvatendelekili vandu chakulya cha muhi amala kimihi, kotoka kuvagongolela vankozi vaku amala valongo vaku amala veutamanila nawu papipi vevavi na vindu vyamahele, muni na vene vihotola kukugongolela ndava na kukuwuyisila chewavahengili.
Yesu ya ce wa mutumin da ya gayyace shi, “Idan za ka gayyaci mutum cin abinci ko biki, kada ka gayyaci abokanka, ko 'yan'uwanka, ko danginka, ko makwabtanka masu arziki, kamar yadda suna iya gayyatar ka, sai ya zama an maida maka.
13 Nambu peundelekela chakulya cha mselebuko, vagongolela vangangu na vevagogodili higa vangagenda na vangalola,
Amma idan za ka kira biki sai ka gayyace matalauta, da nakasassu, da guragu, da makafi,
14 na veve yati umotisiwa muni uvagongolili vangahotola kukuwuyisila. Nambu Chapanga yati akuwuyisila gabwina mu ligono la kuyukiswa vandu vabwina.”
za ka kuwa sami albarka da yake ba su da hanyar saka maka. Gama za a saka maka a ranar tashin masu adalci.”
15 Mmonga wa vala vavatamili na Yesu pameza, akajova amotisiwa mundu yula mweibwela kuyla chakulya cha mselebuko Muunkosi wa Chapanga!
Da daya daga cikin wadanda ke zama akan teburi da Yesu ya ji wadannan abubuwa, sai ya ce masa, “Albarka ta tabbata ga wanda zai ci abinci a mulkin Allah!”
16 Yesu akamjovela, “Mundu mmonga atendekili mselebuko uvaha, na kuvagongolela vandu vamahele.
Amma Yesu ya ce masa, “Wani mutum ne ya shirya babban biki ya gayyaci mutane da yawa.
17 Palwahiki lukumbi lwa kulya, amtumili mvanda waki akavakemela vevagongoliwi, ‘Mbwela, kila chindu chitendelekiwi!’
Da lokacin biki ya yi, sai ya aiki bawansa ya ce wa wadanda aka gayyata, “Ku zo, duk an shirya kome.”
18 Nambu voha, mmonga na kugelekela yungi vakutumbula kujova chondi pepayi. Mundu wa kutumbula akamjovela, mvanda yula, ‘Niguli mgunda yikunigana nihamba nikaulola pepayi yati nibwela lepi.’
Sai dukansu, suka fara kawo dalilai. Na farko ya ce masa, 'Na sayi gona, lalle ne in je in gan ta. Ina rokonka ka dauke mani.'
19 Na yungi akajova, ‘Niguli ng'ombi kumi za kulimila nihamba kuzilinga kulima chondi unilekekesa.’
Sai wani ya ce, 'Na sayi shanu garma biyar, ina so in gwada su. Ina ronkan ka, ka dauke mani.'
20 Na yungi akajova, ‘Nigegili mdala ndava ya genago, nakuhotola kubwela.’”
Wani mutum kuma ya ce, 'Na yi aure, don haka ba zan iya zuwa ba.'
21 “Mtumisi yula akawuya na kumjovela bambu waki mambu goha. Mkolo nyumba yula akayoma na kumlagiza mvanda waki, ‘Kita kanyata uhamba munjila yivaha na tunjila twa muji ukavaleta vangangu na vangagenda na vangalola na vevagogodili higa.’
Da bawan ya zo ya fadi wa maigidansa wadannan abubuwa, sai maigidan yayi fushi, ya ce wa bawansa, jeka da sauri ka bi cikin titunan birni da kwararo-kwararo, ka kawo gajiyayyu, da nakasassu, da makafi, da guragu.'
22 Mtumisi yula Paawuyili kuhuma kweatumiwili akamjovela, ‘Bambu, goha geukalagizi gahengiki, nambu pakona pandu pakutama vandu.’
Sai bawan ya ce, 'Maigida, abin da ka umarta an gama, amma har yanzu da sauran wuri.”
23 Bambu yula akamjovela mvanda. Uhamba munjila yivaha na tunjila twa muji, ukavakamula vandu kuyingila munyumba yangu yimema.
Sai maigidan ya ce wa bawan, 'Jeka, ka bi kwararo-kwararo da hanyoyin karkara, ka rinjayi mutane su shigo, don a cika gidana.
24 Nikuvajovela nyenye, voha vevatumbwili kugongolewa, kawaka hati mmonga, mweimywanga chakulya cha mselebuko wangu!”
Gama ina gaya maku, babu ko daya daga cikin mutanen da na gayyata da farko da zai dandana bikina.”
25 Msambi wa vandu walongosini na Yesu, mwene akang'anamuka na kuvajovela,
Ana nan, taron suna tafiya tare da shi, sai ya juya ya ce masu,
26 Mundu yoyoha mweibwela kwa nene yikumgana aniganayi neju nene, kuliku kumgana dadi waki na nyina waki na mdala waki na vana vaki na valongo vaki na valumbu vaki, pamonga na wumi waki, changakita ago, nakuhotola kuvya muwuliwa wangu.
“Duk mai zuwa wurina amma bai ki mahaifinsa da mahaifiyarsa, da matarsa, da 'ya'yansa, da 'yan'uwansa maza da mata ba - I, har da ransa ma, ba zai iya zama almajirina ba.
27 Mundu yoyoha yula mwangagega msalaba waki na kunilanda mwenuyo nakuhotola kuvya muwuliwa wangu.
Duk wanda bai dauki gijiyensa ya biyo ni ba, ba zai iya zama almajirina ba.
28 Wu, yani pagati yinu mweigana kujenga mnala nakutama hoti pahi, kuvalanga mashonga kumanya ngati avi nagu gegitosha kumalakisa kujenga?
Wanene a cikinku wanda yake niyyar gina bene, da ba zai zauna ya yi lissafin abin da zai kashe ba tun da farko, ko yana da ishashen kudi da zai iya kare aikin?
29 Ngati lepi, akatumbula kujenga mkingisa, nakuhotola kumalakisa vandu voha vevilola yati vakumuheka.
Kada ya zama bayan da ya sa harsashin ginin, ya kasa gamawa, har duk wadanda suka gani su fara yi masa ba'a,
30 Yati vijova, Mundu uyu atumbwili kujenga. Nambu nakuhotola kumalakisila!
su rika cewa, ga mutumin nan ya fara gini amma ya kasa gamawa.'
31 “Wu, Nkosi yani mweigana kuhamba kutovana ngondo na Nkosi yungi, nakutama hoti pahi na kuhololela, wu, ihotola kwa manjolinjoli waki elufu kumi, kutovana ngondo na nkosi yula mweibwela kutovana nayu ngondo mweavi na manjolinjoli elufu ishilini?
Ko kuwa wanne sarki ne, in za shi je yaki da wani sarki, da ba zai zauna da farko ya yi shawara ya ga ko shi mai jarumawa dubu goma zai iya karawa da dayan sarkin mai jarumawa dubu ashirin ba?
32 Ngati amanyili kuvya nakuhotola, yati avatuma vajumbi kuyupa vakotoka kutova, lukumbi nkosi yungi akona kutali.
In kuwa ba zai iya ba, to tun wancan yana nesa, sai ya aiki wakili ya kuma tambayo sharudan salama.
33 Mewawa,” Kawaka mundu mweihotola kuvya muwuliwa wangu, changaleka vindu vyoha vye avi navyu.
Haka ma, ba wani a cikinku wanda bai rabu da duk abin da ya mallaka ba, da zai iya zama almajirina.”
34 “Mwinyu chindu cha bwina, nambu mwinyu ngati uyagisi lunyong'onyo lwaki, yati usopewa kyani mbaka kuvya kavili mwinyu?
“Gishiri abu ne mai kyau, amma idan gishiri ya sane, da me za a dadada shi?
35 Yabwina lepi kusopewa muludaka amala mabuli. Vandu vakuyitaga kuvala. Mundu mweavi na makutu na ayuwana!”
Ba shi da wani anfani a kasa, ko ya zama taki. Sai dai a zubar kawai. Duk mai kunnen ji, ya ji.”

< Luka 14 >