< Vaebulania 6 >
1 Hinu, tigaleka pamuhana mawuliwu ga kutumbula kumvala Kilisitu, tihegelela kulongolo mu mawuliwu gegakangili, na lepi kuyendelela kuvika mkingisa ndava kulekana na matendu gangali mana, na kuuvala kumsadika Chapanga,
Dole mu yi ƙoƙarin zama balagaggu mu kuma fara tunani game da abubuwan da suka fi koyarwan nan mai sauƙi game da Kiristi. Bai kamata mu ci gaba da magana game da me ya sa dole mu juye daga ayyukan da suke kawo mutuwa da kuma me ya sa za mu kasance da bangaskiya a cikin Allah ba.
2 mawuliwu kuuvala ubatizu na mawuliwu ga kuvikiwa mawoko na mawuliwu ga kuyuka na kuhamuliwa magono goha gangali mwishu. (aiōnios )
Kuma bai kamata mu ci gaba da koyar da umarnai game da baftisma, ɗibiya hannuwa, tashin matattu, da kuma madawwamin hukunci ba. (aiōnios )
3 Na ago yati tihenga Chapanga akaganayi.
Da yardar Allah, za mu ci gaba ga ƙarin ganewa.
4 Ndava muni yinonopa kuvakita vandu vamuwuyila Chapanga kavili, vandu vala vevavi mu lumuli vamali kupokela chipanji cha kunani kwa Chapanga, vamali kumpokela Mpungu Msopi ngati vandu vangi,
Waɗanda suka taɓa samun haske, waɗanda suka ɗanɗana kyauta ta sama, waɗanda suka sami rabo cikin Ruhu Mai Tsarki,
5 na kumyanga ubwina wa lilovi la Chapanga, na makakala ga mulima weubwela, (aiōn )
waɗanda suka ɗanɗana daɗin maganar Allah da kuma ikokin zamani mai zuwa, (aiōn )
6 kangi vakuyileka sadika yavi, nakuhotoleka kuvakita venavo vamuwuyila Chapanga kangi. Venavo vakumvamba pamsalaba kavili Mwana wa Chapanga na kumpela soni pavandu.
ba ya yiwuwa a sāke kawo su ga tuba in suka kauce, domin suna sāke gicciye Ɗan Allah ke nan suna kuma kunyata shi a gaban jama’a.
7 Ndima yipokela fula yeyitonya pamahele, na yiwusa mabenu, gegakumpela chiyonjokesu mlimaji, mgunda wenuwo umotisiwi na Chapanga.
Ƙasar da take shan ruwan sama da yake fāɗi a kanta kullum da kuma take ba da hatsin da yake da amfani ga waɗanda ake noma dominsu, takan sami albarkar Allah.
8 Nambu mgunda weumelesa minga na matutu, wangali lihengu, papipi Chapanga kupewa likoto na Chapanga kangi kutinyiswa pa motu.
Amma ƙasar da take ba da ƙaya da sarƙaƙƙiya ba ta da amfani tana kuma cikin hatsarin la’ana. A ƙarshe za a ƙone ta.
9 Vankozi vitu, pamonga tijova chenichi, timanyi chakaka kuvya muvi na mambu gabwina neju, gegihuma mu usangula winu.
Abokaina, ko da yake muna irin maganan nan, mun tabbata kuna yi abubuwan nan masu kyau da waɗanda suka sami ceto suke yi.
10 Ndava muni Chapanga ibuda lepi kuhamula lihengu linu na uganu wemlangisi ndava yaki namuna chamuvatangatili na chemwiyendelela kuvatangatila vandu vaki.
Allah ba marar adalci ba ne. Ba zai manta da aikinku da kuma ƙaunar da kuka nuna masa wajen taimakon mutanensa da kuma ci gaba da taimakonsu da kuke yi ba.
11 Mnogo witu ndi kuvya kila mmonga winu alangisa ukangamala wulawula mbaka pa mwishu, muni mambu gala gemuhuvalila gahotola kutimila.
Muna so kowannenku yă nuna ƙwazon nan har zuwa ƙarshe, domin ku tabbatar da begenku.
12 Tiganili lepi mvya vakata, nambu muvayigila vala vevisadika na kusindimala muni mpokela gala geajovili Chapanga.
Ba ma so ku zama masu ƙyuya, sai dai ku yi koyi da waɗanda ta wurin bangaskiya da haƙuri suka gāji abin da aka yi alkawari.
13 Chapanga pealagini na Ibulahimu, muni kwavi lepi mkulu kuliku Chapanga alapili kwa kuhengela liina laki mwene,
Babu wanda ya fi Allah, saboda haka sa’ad da ya yi alkawari ga Ibrahim, sai ya rantse da sunansa,
14 Chapanga amlagili Ibulahimu, “Chakaka yati nikukumotisa na kukupela vana ngoo.”
cewa, “Tabbatacce zan albarkace ka in kuma ba ka zuriya mai yawa.”
15 Ibulahimu alindili kwa usindimala kangi apokili chila chealagini Chapanga.
Haka kuwa bayan Ibrahim ya jira da haƙuri, sai ya karɓi abin da aka yi alkawari.
16 Vandu pevilapa, vilapa kwa liina la mweavi mkulu kuliku vene na chilapu chilangisa kuvya chechijoviwi ndi chakaka, chilapu chitepulanisa ndindani yoha.
In mutane za su yi rantsuwa sukan yi haka da wanda ya fi su ne, rantsuwar kuwa takan tabbatar da abin da aka faɗa ta kuma kawo ƙarshen dukan gardama.
17 Ndava Chapanga aganili kuvalangisa hotohoto vala vevipokela lilagizu laki kwa kulapa, mu kukita chenicho alangisi vala veavikini nawu lilagizu kuvya katu ing'anamusa lepi cheigana.
Saboda haka da Allah ya so yă bayyana nufinsa marar canjawa a sarari ga magādan abin da aka yi alkawari, sai ya tabbatar da shi da rantsuwa.
18 Hinu, kuvi na vindu vivili, lilagizu na chilapu, vihotola lepi kung'anamuka mu vindu vyenivyo vivili Chapanga ihotola lepi kujova udese. Hinu tete vetijumbalili kwaki, tikangamaliswa mtima kukamulila neju huvalila lelivikiwi palongolo yitu.
Allah ba ya karya! Haka ma alkawuransa da rantsuwarsa abubuwa biyu ne da ba a iya canjawa. Mun gudu zuwa wurin Allah domin kāriya. Ya kamata alkawuransa su ƙarfafawa sosai mu riƙe begen nan da yake gabanmu.
19 Huvalila yeniyi ngati nanga muwumi witu. Huvalila yeniyi yiyimili na yivi makakala, liholota pagati ya lipazia, mbaka pandu Pamsopi neju, Munyumba ya Chapanga yeyivili kunani kwa Chapanga,
Muna da wannan bege kamar anka na rai, kafaffe da kuma tabbatacce. Yana shiga tsattsarkan wuri na can ciki a bayan labule,
20 Yesu mwene alongolili kuyingila mwenumo ndava yitu, na avi Mteta Mkulu magono goha gangali mwishu, kwa kulanda uteta wa Melikisedeki. (aiōn )
inda Yesu, wanda ya sha gabanmu, ya shiga a madadinmu. Ya zama babban firist na har abada, bisa ga tsarin Melkizedek. (aiōn )