< UZefaniya 2 >

1 Zibuthaniseni, lizibuthanise, lina sizwe esingaloyisekiyo,
Ku tattaru, ku tattaru, Ya ku al’umma marar kunya,
2 isimiso singakazali, lalolosuku lwedlule njengamakhoba, intukuthelo yolaka lweNkosi ingakalehleli, usuku lolaka lweNkosi lungakalehleli.
kafin ƙayyadadden lokacin nan yă zo ranan nan kuma ta share ku kamar ƙaiƙayi kuma kafin fushi mai tsanani na Ubangiji yă auko muku, kafin ranar fushin Ubangiji ta auko muku.
3 Dingani iNkosi, lina lonke abamnene bomhlaba, elenze isahlulelo sayo; dingani ukulunga, lidinge ubumnene; mhlawumbe lingafihlwa ngosuku lolaka lweNkosi.
Ku nemi Ubangiji, dukanku ƙasashe masu tawali’u, ku da kuke yin abin da ya umarta. Ku nemi adalci da tawali’u; mai yiwuwa ku sami mafaka a ranar fushin Ubangiji.
4 Ngoba iGaza izadelwa, leAshikeloni ibe lunxiwa; bazaxotsha iAshidodi emini enkulu, leEkhironi isitshunwe.
Za a yashe Gaza a kuma bar Ashkelon kango. Da tsakar rana Ashdod za tă zama babu kowa a kuma tumɓuke Ekron.
5 Maye kwabakhileyo belizwe lolwandle, isizwe samaKerethi! Ilizwi leNkosi limelene lani. Wena Khanani, lizwe lamaFilisti, ngizakuchitha, kuze kungabi lomhlali.
Taku ta ƙare ku da kuke zama a bakin teku, Ya ku mutanen Keretawa; maganar Ubangiji tana gāba da ke, Ya ke Kan’ana, ƙasar Filistiyawa. “Zan hallaka ki kuma babu abin da zai rage.”
6 Lelizwe lolwandle lizakuba ngamadlelo alemigodi yamanzi yabelusi, lezibaya zezimvu.
Ƙasar da take a bakin teku, inda Keretawa suke zaune, za tă zama wurin da makiyaya da ta garken tumaki.
7 Njalo ilizwe lizakuba ngelensali yendlu kaJuda; bazakudla kulo; kusihlwa bazalala ezindlini zeAshikeloni; ngoba iNkosi uNkulunkulu wabo izabahambela, iphendule ukuthunjwa kwabo.
Za tă zama mallakar raguwar gidan Yahuda; a can za su sami wurin kiwo. Da yamma za su kwanta a gidajen Ashkelon. Ubangiji Allahnsu zai lura da su; zai maido musu da martabarsu.
8 Ngiyizwile inhlamba kaMowabi, lokuthuka kwamadodana kaAmoni, abahlambaze ngakho abantu bami, bezikhulisa bemelene lomngcele wabo.
“Na ji irin zagin da Mowab take yi, da kuma ba’ar Ammonawa, waɗanda suka zagi mutanena suna kuma yi barazana a kan ƙasarsu.
9 Ngakho kuphila kwami, itsho iNkosi yamabandla, uNkulunkulu kaIsrayeli, isibili uMowabi uzakuba njengeSodoma, labantwana bakaAmoni njengeGomora, indawo yezimbabazane, lemigodi yetshwayi, lencithakalo kuze kube phakade. Insali yabantu bami izabaphanga, labaseleyo babantu bami badle ilifa labo.
Saboda haka, muddin ina raye,” in ji Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, “tabbatacce Mowab za tă zama kamar Sodom, Ammonawa kuma kamar Gomorra, ƙasa mai ciyayi da rammukan gishiri, ƙasa marar amfani har abada. Raguwar mutanena za su washe su; waɗanda suka rage na al’ummata za su gāda ƙasarsu.”
10 Lokhu bazakuba lakho endaweni yokuziphakamisa kwabo, ngoba bathuka, bazikhulisa bemelene labantu beNkosi yamabandla.
Wannan ne zai zama sakamakon girmankansu, saboda zagi da kuma ba’ar da suka yi wa mutanen Ubangiji Maɗaukaki.
11 INkosi izakwesabeka kubo, ngoba izacakisa bonke onkulunkulu bomhlaba; njalo bazakhothama kuyo, ngulowo lalowo esendaweni yakhe, zonke izihlenge zezizwe.
Ubangiji zai zama abin tsoro a gare su sa’ad da ya hallaka allolin ƙasar. Al’ummai a kowane bakin teku za su yi masa sujada, kowa a ƙasarsa.
12 Lani maEthiyophiya, lizakuba ngababuleweyo ngenkemba yami.
“Ku ma, ya Kushawa, za a kashe ku da takobina.”
13 Njalo izakwelula isandla sayo imelene lenyakatho, ichithe iAsiriya, ibeke iNineve ibe lunxiwa, yome njengenkangala.
Zai kuma miƙa hannunsa gāba da arewa yă kuma hallaka Assuriya, zai mai da Ninebe kango gaba ɗaya ta kuma zama busasshiya kamar hamada.
14 Njalo imihlambi izalala phansi phakathi kwayo, zonke izinyamazana zezizwe; lalo iwunkwe kanye lenhloni kulale ezidukwini zayo; ilizwi lizahlabela ewindini, incithakalo ibe sembundwini; ngoba ezakwembula umsebenzi womsedari.
Garkuna za su kwanta a can, da kowace irin halitta, Mujiyar hamada da bushiya za su zauna a kan ginshiƙanta. Kukansu za tă ratsa tagogi, ɓuraguzai za su tare ƙofofin shiga, za a kware ginshiƙan al’ul.
15 Lo ngumuzi ojabulayo, obuhlezi ngokuvikeleka, owawusithi enhliziyweni yawo: Yimi, njalo kakho omunye ngaphandle kwami. Yeka ukuba kwawo yincithakalo, indawo yokulala yezinyamazana! Wonke owedlula kiwo uyancifa, anyikinye isandla sakhe.
Birnin da yake harka ke nan da take zaune lafiya. Ta ce wa kanta, “Ni ce, kuma babu kamata.” Dubi irin kangon da ta zama mana, mazaunin namun jeji! Duk wanda ya wuce ta sai ya yi mata tsaki yana kaɗa kai.

< UZefaniya 2 >