< UZefaniya 1 >
1 Ilizwi leNkosi elafika kuZefaniya, indodana kaKushi, indodana kaGedaliya, indodana kaAmariya, indodana kaHezekhiya, ezinsukwini zikaJosiya, indodana kaAmoni, inkosi yakoJuda.
Maganar Ubangiji da ta zo wa Zefaniya ɗan Kushi, ɗan Gedaliya, ɗan Amariya, ɗan Hezekiya, a zamanin Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda.
2 Ngizaqeda lokuqeda konke kusuke ebusweni bomhlaba, itsho iNkosi.
“Zan hallaka kome a fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
3 Ngizaqeda umuntu lenyamazana, ngiqede izinyoni zamazulu, lezinhlanzi zolwandle, lezikhubekiso kanye lababi, ngiqume umuntu asuke ebusweni bomhlaba, itsho iNkosi.
“Zan hallaka mutane da dabbobi; zan kuma hallaka tsuntsayen sama da kifayen teku, da gumakan da suke sa mugaye su yi tuntuɓe.” “Sa’ad da zan kawar da mutum daga fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
4 Futhi ngizakwelulela isandla sami phezu kukaJuda, laphezu kwabo bonke abahlali beJerusalema, ngiqume insali kaBhali isuke kulindawo, ibizo lamaKhemarimi kanye labapristi;
“Zan miƙa hannuna gāba da Yahuda da kuma dukan mazaunan Urushalima. Zan datse raguwar Ba’al daga wannan wuri, da sunayen firistocin gumaka da na marasa sanin Allah,
5 lalabo abakhonza ibutho lamazulu phezu kwezimpahla zezindlu; lalabo abakhonza bafunge ngeNkosi, njalo bafunge ngoMalikamu,
waɗanda suka rusuna a kan rufin ɗaki don su yi sujada ga rundunar taurari. Waɗanda suka rusuna suka kuma yi rantsuwa da sunan Ubangiji suke kuma rantsuwa da sunan Molek.
6 lababuyela emuva ekuyilandeleni iNkosi, labangayidinganga iNkosi, bengayibuzanga.
Waɗanda suka juya daga bin Ubangiji, ba sa kuma neman Ubangiji ko su nemi nufinsa.”
7 Thula ebukhoneni beNkosi uJehova; ngoba usuku lweNkosi luseduze; ngoba iNkosi ilungisile umhlatshelo, yangcwelisa abanxusiweyo bayo.
Ku yi shiru a gaban Ubangiji Mai Iko Duka, gama ranar Ubangiji ta yi kusa. Ubangiji ya shirya hadaya; ya kuma tsarkake waɗanda ya gayyato.
8 Kuzakuthi-ke ngosuku lomhlatshelo weNkosi ngijezise iziphathamandla, lamadodana enkosi, labo bonke abagqoke izigqoko zabezizwe.
“A ranar hadayar Ubangiji zan hukunta sarakuna da kuma’ya’yan sarakuna da duk waɗanda suke sanye da rigunan ƙasashen waje.
9 Langalolosuku ngizajezisa bonke abeqa phezu kombundu, abagcwalisa indlu yamakhosi abo ngodlakela langenkohliso.
A wannan rana zan hukunta dukan waɗanda suke kauce taka madogarar ƙofa, waɗanda suke cika haikalin allolinsu da rikici da ruɗu.
10 Langalolosuku, itsho iNkosi, kuzakuba lelizwi lokukhala livela esangweni lenhlanzi, lokuqhinqa isililo kuvela kwelesibili, lokufohloza okukhulu kuvela emaqaqeni.
“A wannan rana,” in ji Ubangiji, “Za a ji kuka daga Ƙofar Kifi, kururuwa daga Sabon Mazauni, da kuma amo mai ƙarfi daga tuddai.
11 Qhinqani isililo, lina bahlali beMaketeshi, ngoba bonke abantu abathengisayo baqunyelwe phansi; bonke abathwala isiliva baqunyiwe.
Ku yi kururuwa, ku da kuke zaune a yankin kasuwa; za a hallaka dukan’yan kasuwanku, dukan waɗanda suke kasuwanci da azurfa za su lalace.
12 Kuzakuthi-ke ngalesosikhathi ngihlole iJerusalema ngezibane, ngijezise amadoda ajiyileyo ezinzeceni zawo, athi enhliziyweni yawo: INkosi kayiyikwenza okuhle, futhi kayiyikwenza okubi.
A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu in kuma hukunta waɗanda ba su kula ba, waɗanda suke kamar ruwan inabin da aka bar a ƙasan tukunya, waɗanda suke tsammani, ‘Ubangiji ba zai yi kome ba nagari ko mummuna.’
13 Ngakho inotho yabo izakuba yimpango, lezindlu zabo zibe lunxiwa. Futhi bazakwakha izindlu, kodwa bangahlali kuzo; njalo bazahlanyela izivini, kodwa banganathi iwayini lazo.
Za a washe dukiyarsu, a rurrushe gidajensu. Za su gina gidaje amma ba za su zauna a ciki ba; za su shuka inabi amma ba za su sha ruwansa ba.”
14 Usuku olukhulu lweNkosi luseduze, luseduze, luyaphangisa kakhulu; ilizwi losuku lweNkosi; iqhawe lizakhala khona kabuhlungu.
Babbar ranar Ubangiji ta yi kusa, ta yi kusa kuma tana zuwa da sauri. Ku saurara! Kukan ranar Ubangiji za tă yi zafi, za a ji kururuwan jarumi a can.
15 Lolosuku lusuku lolaka, usuku lokuhlupheka losizi, usuku lwencithakalo lokuchitheka, usuku lomnyama lobumnyama, usuku lwamayezi lobumnyama obunzima,
Ranan nan za tă zama ranar fushi, rana ce ta baƙin ciki da azaba, rana ce ta tashin hankali da lalacewa, ranar duhu baƙi ƙirin, ranar gizagizai da baƙin duhu,
16 usuku lophondo lolomkhosi omelene lemizi ebiyelwe ngemithangala, lolumelene lezingonsi eziphakemeyo.
rana ce ta busa ƙaho da kururuwar yaƙi gāba da birane masu mafaka, da kuma kusurwar hasumiyoyi.
17 Njalo ngizabacindezela abantu, ukuze bahambe njengeziphofu, ngoba bonile eNkosini; legazi labo lizathululwa njengothuli, lenyama yabo njengobulongwe.
“Zan kawo baƙin ciki a kan mutane za su kuma yi tafiya kamar makafi, domin sun yi wa Ubangiji zunubi. Za a zubar da jininsu kamar ƙura kayan cikinsu kuma kamar najasa.
18 Lesiliva sabo legolide labo kakuyikuba lakho ukubakhulula ngosuku lolaka lweNkosi; kodwa ilizwe lonke lizaqedwa ngumlilo wobukhwele bayo; ngoba izaqeda, ngitsho ngesiphangiphangi, ngabo bonke abahlali belizwe.
Azurfarsu ko zinariyarsu ba za su iya cetonsu ba a ranar fushin Ubangiji.” A cikin zafin kishinsa za a hallaka dukan duniya gama zai kawo ƙarshen dukan mazaunan duniya nan da nan.