< URuthe 3 >

1 UNawomi uninazala wasesithi kuye: Ndodakazi yami, ngingakudingeli ukuphumula yini ukuze kube kuhle kuwe?
Wata rana Na’omi surukar Rut ta ce mata, “’Yata, bai kamata in nema miki gida, inda za a tanada miki da kyau?
2 Ngakho-ke uBhowazi ayisuye wezihlobo zethu yini, obulamantombazana akhe? Khangela, wela ibhali ebaleni lokubhulela ngalobubusuku.
Bowaz wanda kike aiki da bayinsa’yan mata ba danginmu ne na kusa ba? Da daren yau zai sussuka sha’ir nasa a masussuka.
3 Ngakho geza uzigcobe, ugqoke isembatho sakho, wehlele ebaleni lokubhulela; ungazivezi endodeni ize iqede ukudla lokunatha.
Ki yi wanka ki fesa turare, ki kuma sa tufafinki mafi kyau. Sa’an nan ki gangara zuwa masussuka, amma kada ki bari yă san cewa kina a can sai ya gama ci da sha.
4 Kuzakuthi-ke lapho eselala, uqaphelise indawo alala kiyo, ungene, ubususembula inyawo zakhe, ulale phansi; yena-ke uzakutshela ozakwenza.
Sa’ad da ya kwanta, ki lura da inda yake kwance. Sa’an nan ki tafi ki buɗe ƙafafunsa ki kwanta. Zai faɗa miki abin da za ki yi.”
5 Wasesithi kuye: Konke okutshoyo kimi ngizakwenza.
Rut ta amsa ta ce “Zan yi abin da kika faɗa.”
6 Wasesehlela ebaleni lokubhulela, wenza njengakho konke ayemlaye khona uninazala.
Saboda haka ta gangara zuwa masussuka ta kuma yi dukan abin da surukarta ta ce ta yi.
7 Kwathi uBhowazi esedlile wanatha, lenhliziyo yakhe yathokoza, wayalala phansi ekucineni kwenqumbi yamabele. URuthe wasenyenya, wembula inyawo zakhe, walala phansi.
Sa’ad da Bowaz ya gama ci da sha yana kuma cikin farin ciki, sai ya tafi ya kwanta a ƙarshen tarin hatsi. Rut kuwa ta sulalle ta je ta buɗe ƙafafunsa ta kwanta.
8 Kwasekusithi phakathi kobusuku indoda yethuka, yaphenduka, khangela-ke owesifazana elele enyaweni zayo.
Da tsakar dare sai wani abu ya firgitar da mutumin, ya kuwa juya sai ya tarar da mace kwance a ƙafafunsa.
9 Yathi: Ungubani? Wasesithi: NginguRuthe incekukazi yakho; ngakho yendlala umphetho wesembatho sakho phezu kwencekukazi yakho, ngoba ungumhlengi.
Sai ya yi tambaya ya ce, “Ke wace ce?” Ta amsa ta ce, “Ni ce baranyarka Rut, ka rufe ni ta mayafinka da yake kai dangi, mai fansa ne na kusa.”
10 Yasisithi: Kawubusiswe yiNkosi, ndodakazi yami, usuwenze umusa wakho ube mkhulu ekucineni kulowokuqala, njengoba ungalandelanga amajaha loba angabayanga loba anothileyo.
Sai ya amsa ya ce, “Ubangiji yă albarkace ki’yata. Wannan alheri ya fi wannan da kika nuna da farko. Ba ki gudu kin bi saurayi, mai arziki ko matalauci ba.
11 Ngakho-ke, ndodakazi yami, ungesabi, ngizakwenzela konke okutshoyo, ngoba umuzi wonke wabantu bakithi uyazi ukuthi ungowesifazana oqotho.
Yanzu kuwa’yata kada ki ji tsoro. Zan yi miki dukan abin da kika roƙa. Dukan’yan’uwana na gari sun san cewa ke mace ce mai halin kirki.
12 Yebo-ke, sibili, kuliqiniso ukuthi ngiyisihlobo esingumhlengi, kanti-ke kukhona isihlobo esingumhlengi esiseduze kulami.
Ko da yake gaskiya ne ni dangi ne na kusa, amma akwai dangi mai fansa mafi kusa fiye da ni.
13 Hlala lobubusuku; kuzakuthi-ke ekuseni uba ezakwenza imfanelo yesihlobo esingumhlengi, kulungile, kakuhlenge; kodwa uba engathandi ukukuhlenga, mina-ke ngizakuhlenga, kuphila kukaJehova. Lala kuze kuse.
Ki kwana a nan, da safe kuwa in yana so yă fansa, to, da kyau, sai yă fansa. Amma in ba ya niyya, tabbatacce, na rantse da Ubangiji mai rai zan yi. Ki kwanta a nan sai da safe.”
14 Waselala enyaweni zayo kwaze kwasa; wavuka omunye engakananzeleli omunye. Yasisithi: Kakungaziwa ukuthi owesifazana ufikile ebaleni lokubhulela.
Saboda haka ta kwanta a ƙafafunsa sai da safe, amma ta tashi kafin a gane wani, sai ya ce, “Kada ki bar wani yă san cewa mace ta zo masussuka.”
15 Yasisithi: Letha isembatho osigqokileyo, usibambe; wasesibamba, yasilinganisa izilinganiso eziyisithupha zebhali, yamethesa; wasengena emzini.
Ya kuma ce, “Ki kawo gyalenki da kika yafa ki shimfiɗa shi a nan.” Sa’ad da ta yi haka, sai ya zuba mudu shida na sha’ir ya sa mata a kai. Sa’an nan ya koma gari.
16 Kwathi esefike kuninazala, wathi: Ungubani, ndodakazi yami? Wasemtshela konke indoda eyayimenzele khona.
Sa’ad da Rut ta koma wurin surukarta Na’omi ta tambaye ta “Yaya aka yi’yata?” Sai ta faɗa mata dukan abin da Bowaz ya yi mata
17 Wathi: Ingiphe lezizilinganiso eziyisithupha zebhali, ngoba ithe kimi: Ungayi kunyokozala ungelalutho.
ta kuma ƙara da cewa, “Ya ba ni waɗannan mudu shida na sha’ir, yana cewa, ‘Kada ki koma wurin surukarki hannu wofi.’”
18 Wasesithi: Hlala, ndodakazi yami, uze wazi ukuthi udaba luzaphetha njani, ngoba indoda kayiyikuphumula ize iluqede udaba lamuhla.
Sai Na’omi ta ce, “Ki jira,’yata, sai kin ga abin da zai faru. Gama mutumin ba zai huta ba sai an warware batun a yau.”

< URuthe 3 >