< Amahubo 90 >

1 Nkosi, wena ubuyindawo yethu yokuhlala kusizukulwana lesizukulwana.
Addu’ar Musa Mutumin Allah. Ubangiji kai ne mazauninmu cikin dukan zamanai.
2 Zingakazalwa intaba, kumbe uveze umhlaba lelizwe, ngitsho kusukela ephakadeni kuze kube sephakadeni wena unguNkulunkulu.
Kafin a haifi duwatsu ko a fid da ƙasa da duniya, daga madawwami zuwa madawwami kai Allah ne.
3 Uyambuyisela umuntu encithakalweni, uthi: Buyelani, bantwana babantu.
Ka komar da mutane zuwa ƙura, kana cewa, “Ku koma ƙura, ya ku’ya’yan mutane.”
4 Ngoba iminyaka eyinkulungwane emehlweni akho injengelanga lezolo selidlulile, lanjengomlindo ebusuku.
Gama shekaru dubu a gabanka kamar kwana ɗaya ne da ya wuce, ko sa’a guda na dare.
5 Uyabakhukhula, banjengobuthongo, ekuseni banjengotshani obuhlumayo.
Ka share mutane cikin barcin mutuwa; suna kama da sabuwa ciyawar safiya,
6 Ekuseni buyakhahlela, bukhule, ntambama buyasikwa, bubune.
ko da yake da safe takan yi sabuwar huda da yamma sai ta bushe ta kuma yanƙwane.
7 Ngoba siqedwa yikuthukuthela kwakho, langolaka lwakho sibhujiswe.
An cinye mu ta wurin fushinka mun kuma razana ta wurin hasalarka.
8 Ubekile iziphambeko zethu phambi kwakho, izono zethu ezifihlakeleyo ekukhanyeni kobuso bakho.
Ka ajiye laifinmu a gabanka, asirin zunubanmu a hasken kasancewarka.
9 Ngoba insuku zethu zonke ziyedlula elakeni lwakho; sichitha iminyaka yethu njengokubeka iphika.
Dukan kwanakinmu sun wuce ƙarƙashin fushinka; mun gama shekarunmu da nishi.
10 Insuku zeminyaka yethu, kuleminyaka engamatshumi ayisikhombisa kuzo; njalo uba ngenxa yamandla zingamatshumi ayisificaminwembili, kanti ukuzigqaja kwayo kuyinhlupheko losizi, ngoba aphangisa aqunywe, sibe sesiphapha sinyamalale.
Tsawon kwanakinmu shekaru saba’in ne, ko tamanin, in muna da ƙarfi; duk da haka tsawonsu wahaloli ne kawai da ɓacin rai, gama da sauri suke wucewa, ta mu kuma ta ƙare.
11 Ngubani owaziyo amandla okuthukuthela kwakho? Lanjengokwesabeka kwakho lunjalo ulaka lwakho.
Wa ya san ƙarfin fushinka? Gama hasalarka tana da girma kamar tsoron da ya dace da kai.
12 Ngokunjalo sifundise ukubala insuku zethu, ukuze sizuze inhliziyo yenhlakanipho.
Ka koya mana yawan kwanakinmu daidai, don mu sami zuciyar hikima.
13 Phenduka, Nkosi! Koze kube nini? Hawukela izinceku zakho.
Ka ji mu, ya Ubangiji! Har yaushe zai ci gaba? Ka ji tausayin bayinka.
14 Sisuthise ekuseni ngomusa wakho, ukuze sithabe sijabule insuku zethu zonke.
Ka ƙosar da mu da safe da ƙaunarka marar ƙarewa, don mu rera don yabo, mu kuma yi murna dukan kwanakinmu.
15 Sithokozise njengokwensuku owasihlupha ngazo, iminyaka esabona okubi kuyo.
Faranta mana zuciya kamar yawan kwanakin da muka sha azaba, kamar yawan shekarun da muka ga wahala.
16 Umsebenzi wakho kawubonakale ezincekwini zakho, lenkazimulo yakho ebantwaneni bazo.
Bari a nuna ayyukanka ga bayinka, darajarka ga’ya’yansu.
17 Ubuhle beNkosi, uNkulunkulu wethu, kabube phezu kwethu; uqinise umsebenzi wezandla zethu kithi, yebo, umsebenzi wezandla zethu uwuqinise.
Bari alherin shugabanmu Allah yă kasance a kanmu; ka albarkaci mana aikin hannuwanmu, I, ka albarkaci aikin hannuwanmu.

< Amahubo 90 >