< Amahubo 87 >

1 Isisekelo sayo siphezu kwentaba ezingcwele.
Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
2 INkosi iyawathanda amasango eZiyoni kulazo zonke indawo zokuhlala zikaJakobe.
Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
3 Izinto ezidumileyo zikhulunywa ngawe, muzi kaNkulunkulu! (Sela)
Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
4 Ngizaqamba iRahabi leBhabhiloni kwabangaziyo; khangela, iFilisti leTire kanye leEthiyophiya; lo wazalelwa khona.
“Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
5 LangeZiyoni kuzakuthiwa: Lo lalowayana bazalelwa kuyo. LoPhezukonke uqobo uzayiqinisa.
Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
6 INkosi izabala ekubhaleni kwayo abantu, ukuthi lo wazalelwa khona. (Sela)
Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
7 Labahlabeleli kanye labagidi, yonke imithombo yami ikuwe.
Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”

< Amahubo 87 >