< Amahubo 84 >

1 Athandeka kangakanani amathente akho, Nkosi yamabandla!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga gittit. Na’Ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ina misalin kyan wurin zamanka, Ya Ubangiji Maɗaukaki!
2 Umphefumulo wami uyalangatha, yebo ngitsho, uyaphela yikunxwanela amaguma eNkosi. Inhliziyo yami lenyama yami kuyakhala kuNkulunkulu ophilayo.
Raina yana marmari, har yana suma, don filayen gidan Ubangiji; zuciyata da namana na tā da murya domin Allah mai rai.
3 Intaka layo iyathola indlu, lenkonjane isidleke sayo, lapho engabeka khona abantwana bayo, amalathi akho, Nkosi yamabandla, Nkosi yami, loNkulunkulu wami.
Har tsada ma ta sami gida, tsatsewa kuma ta yi wa kanta sheƙa, inda za tă ƙyanƙyashe’ya’yanta, wuri kusa da bagadenka, Ya Ubangiji Maɗaukaki, Sarkina da kuma Allahna.
4 Babusisiwe abahlala endlini yakho, bazahlala bedumisa wena. (Sela)
Masu albarka ne waɗanda suke zama a gidanka; kullum suna ta yabonka. (Sela)
5 Ubusisiwe umuntu omandla akhe akuwe, okukhona imigwaqo emikhulu enhliziyweni yabo.
Masu albarka ne waɗanda ƙarfinsu yana daga gare ka, waɗanda suka kafa zukatansu a yin tafiya zuwa wuri mai tsarki ne.
6 Abadabula isihotsha seBaka basenza sibe ngumthombo; yebo, insewula iyakugoqela ngezibusiso.
Yayinda suke wuce ta Kwarin Baka, sukan mai da shi wurin maɓulɓulai; ruwan sama na farko kuma kan rufe shi da tafkuna.
7 Bahamba besuka emandleni besiya emandleni, ngulowo lalowo abonakale phambi kukaNkulunkulu eZiyoni.
Suna ta ƙara ƙarfi, har sai kowanne ya bayyana a gaban Allah a Sihiyona.
8 Nkosi Nkulunkulu wamabandla, zwana umkhuleko wami, ubeke indlebe, Nkulunkulu kaJakobe. (Sela)
Ka ji addu’ata, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki; ka saurare ni, ya Allah na Yaƙub. (Sela)
9 Nkulunkulu, sihlangu sethu, khangela ubone ubuso bogcotshiweyo wakho.
Ka dubi garkuwarmu, ya Allah; ka duba da alheri a kan shafaffenka.
10 Ngoba usuku emagumeni akho lungcono kulenkulungwane. Ngikhetha ukuba sembundwini womnyango endlini kaNkulunkulu wami kulokuhlala emathenteni enkohlakalo.
Rana guda a filayen gidan sun fi dubu a wani wuri dabam; zan gwammaci in zama mai tsaron ƙofa a gidan Allahna da in zauna a tentunan mugaye.
11 Ngoba iNkosi uNkulunkulu ililanga lesihlangu; iNkosi izakupha umusa lodumo; kayibagodleli okuhle abahamba ngobuqotho.
Gama Ubangiji Allah rana ne da kuma garkuwa; Ubangiji yakan yi alheri da kuma daraja; ba ya hana kowane abu mai kyau wa waɗanda suke aikata abin da yake daidai.
12 Nkosi yamabandla, ubusisiwe umuntu othemba kuwe.
Ya Ubangiji Maɗaukaki, mai albarka ne mutumin da ya dogara gare ka.

< Amahubo 84 >