< Amahubo 80 >

1 Melusi kaIsrayeli, beka indlebe, okhokhela uJosefa njengomhlambi, ohlezi phakathi kwamakherubhi, khanyisa.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Mai muryar “Lilin Alkawari.” Na Asaf. Zabura ce. Ka ji mu, ya Makiyayin Isra’ila, kai da ka bishe Yusuf kamar garke. Kai da kake zaune a kursiyi tsakanin kerubobi, ka haskaka
2 Phambi kukaEfrayimi loBhenjamini loManase vusa amandla akho, uze ube lusindiso lwethu.
a gaban Efraim, Benyamin da Manasse. Ka tā da ƙarfinka; ka zo ka cece mu.
3 Siphendule, Nkulunkulu, wenze ubuso bakho bukhanye, ngakho sizasindiswa.
Ka mai da mu, ya Allah; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.
4 Nkosi Nkulunkulu wamabandla, koze kube nini uthukuthelela umkhuleko wabantu bakho?
Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, har yaushe fushinka zai yi ta ƙuna a kan addu’o’in mutanenka?
5 Ubenze badla isinkwa sezinyembezi, wabanathisa izinyembezi ngesilinganiso.
Ka ciyar da su da burodin hawaye; ka sa suka sha hawaye ta cikakken kwaf.
6 Usenza sibe yingxabano kubomakhelwane bethu, lezitha zethu ziyahlekisana ngathi.
Ka mai da mu abin faɗa ga maƙwabtanmu, kuma abokan gābanmu suna mana ba’a.
7 Siphendule, Nkulunkulu wamabandla, wenze ubuso bakho bukhanye, ngakho sizasindiswa.
Ka mai da mu, ya Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu za mu kuwa cetu.
8 Waliletha ivini livela eGibhithe, wazixotsha izizwe, walihlanyela lona.
Ka fitar da inabi daga Masar; ka kori al’ummai ka kuma dasa shi.
9 Walungisa indawo phambi kwalo, wagxilisa impande zalo, laze lagcwala umhlaba.
Ka gyara wuri saboda shi, ya kuwa yi saiwa ya cike ƙasa.
10 Izintaba zembeswa ngomthunzi walo, lezingatsha zalo zinjengemisedari kaNkulunkulu.
Aka rufe duwatsu da inuwarsa, manya-manyan itatuwan al’ul da rassansa.
11 Lanabisela ingatsha zalo elwandle, lamahlumela alo emfuleni.
Ya miƙe rassansa zuwa Teku tohonsa har zuwa Kogi.
12 Uyibhobozeleni imiduli yalo, ukuze balikhe bonke abadlula ngendlela?
Me ya sa ka rurrushe bangayensa don duk masu wucewa su tsinke’ya’yan inabinsa?
13 Ingulube yasehlathini iyalihlikiza, lenyamazana yeganga iyalidla.
Aladu daga kurmi suna ɓarnatar da shi halittun gonaki kuma suna cinsa.
14 Nkulunkulu wamabandla, akubuyele, ukhangele phansi usemazulwini, ubone, wethekelele lelivini,
Ka komo wurinmu, ya Allah Maɗaukaki! Ka duba daga sama ka gani! Ka lura da wannan inabi,
15 ngitsho isivini isandla sakho sokunene esasihlanyelayo, lendodanaowaziqinisela yona.
saiwar da hannun damarka ya dasa, ɗan da ka renar wa kanka.
16 Sitshisiwe ngomlilo, saqunyelwa phansi; bayabhubha ngokukhuza kobuso bakho.
An yanke inabinka, an ƙone shi da wuta; a tsawatawarka mutanenka sun hallaka.
17 Isandla sakho kasibe phezu komuntu wesandla sakho sokunene, phezu kwendodana yomuntu, oziqinisele yona.
Bari hannunka yă zauna a kan mutumin da yake hannun damarka, ɗan mutum da ka renar wa kanka.
18 Ngakho kasiyikubuyela emuva sisuke kuwe; sivuselele, khona sizabiza ibizo lakho.
Ta haka ba za mu juye mu bar ka ba; ka rayar da mu, za mu kuwa kira bisa sunanka.
19 Nkosi, Nkulunkulu wamabandla, siphendule, wenze ubuso bakho bukhanye, ngakho sizasindiswa.
Ka mai da mu, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.

< Amahubo 80 >