< Amahubo 70 >
1 Nkulunkulu, ngophula, Nkosi, phangisa ungisize.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Roƙo. Ka hanzarta, ya Allah, ka cece ni; Ya Ubangiji, zo da sauri ka taimake ni.
2 Kabayangeke babe lenhloni bonke abadinga umphefumulo wami; kababuyiselwe emuva bayangiswe abaloyisa ukulimala kwami.
Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan masu sha’awar gani lalacewata su juye baya da kunya.
3 Kababuyele emuva kube ngumvuzo wehlazo labo abathi: Aha, aha!
Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su juye baya saboda kunyansu.
4 Kabathabe bajabule kuwe bonke abakudingayo; labathanda usindiso lwakho kabatsho njalo bathi: Kabe mkhulu uNkulunkulu!
Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Bari Allah yă sami ɗaukaka!”
5 Kodwa ngingumyanga njalo ngiyaswela; Nkulunkulu, phangisa uze kimi. Wena ungumsizi wami lomkhululi wami; Nkosi, ungaphuzi.
Duk da haka ni matalauci ne da kuma mai bukata; ka zo da sauri gare ni, ya Allah. Kai ne mai taimakona da mai cetona; Ya Ubangiji, kada ka yi jinkiri.