< Amahubo 7 >

1 Nkosi, Nkulunkulu wami, ngiyathembela kuwe; ngisindisa kubo bonke abangizingelayo, ungikhulule.
Wani shiggayiyon ta Dawuda, wanda Ya Rera wa Ubangiji game da Kush mutumin Benyamin. Ya Ubangiji Allahna, na zo neman mafaka a wurinka; ka cece ni ka kuɓutar da ni daga dukan waɗanda suke bi na,
2 Hlezi adabule umphefumulo wami njengesilwane, edabudabula, kungekho okhululayo.
in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki su ɓarke ni kucu-kucu ba tare da wani da zai cece ni ba.
3 Nkosi, Nkulunkulu wami, uba ngikwenzile lokhu, uba kukhona okubi ezandleni zami,
Ya Ubangiji Allahna, in na yi kuskure aka kuwa sami laifi a hannuwana,
4 uba ngiphindisele okubi kosekuthuleni lami (kuphela ngaphanga oyisitha sami ngaphandle kwesizatho),
in na yi mugunta ga wanda yake zaman lafiya da ni ko kuwa ba da wani dalilin cuci abokin gābana,
5 isitha kasizingele umphefumulo wami, siwufice, siyinyathelele impilo yami emhlabathini, senze udumo lwami luhlale ethulini. (Sela)
to, bari abokin gābana yă bi yă kuma cim mini; bari yă tattake raina a ƙasa ya sa in kwana a ƙura. (Sela)
6 Vuka, Nkosi, ngolaka lwakho, ziphakamise ngenxa yentukuthelo yezitha zami; vuka ungimele; ulayile isahlulelo.
Ka tashi, ya Ubangiji, cikin fushinka; ka tashi gāba da fushin abokan gābana. Ka farka, Allahna, ka umarta adalci.
7 Ngakho inhlangano yezizwe izakuhanqa; buya ngaphezulu phezu kwayo.
Bari taron mutane su taru kewaye da kai. Ka yi mulki a bisansu daga bisa;
8 INkosi izakwahlulela izizwe. Ngahlulela, Nkosi, njengokulunga kwami lanjengobuqotho bami obukimi.
bari Ubangiji mai shari’ar mutane. Ka shari’anta ni Ya Ubangiji, bisa ga adalcina, bisa ga mutuncina, ya Mafi Ɗaukaka.
9 Ake buphele ububi bababi, kodwa umqinise olungileyo, ngoba ohlola inhliziyo lezinso nguNkulunkulu olungileyo.
Ya Allah mai adalci, wanda yake binciken tunani da zukata, ka kawo ƙarshen rikicin mugaye ka kuma sa adalai su zauna lafiya.
10 Isihlangu sami sikuNkulunkulu osindisa abaqotho enhliziyweni.
Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka, wanda yake ceton masu tsabtar zuciya.
11 UNkulunkulu ngumahluleli olungileyo, njalo nguNkulunkulu othukuthelela omubi insuku zonke.
Allah alƙali ne mai adalci, Allahn da yakan bayyana fushinsa kowace rana.
12 Uba engaphenduki, uzalola inkemba yakhe; useligobile idandili lakhe walilungisa.
In mutum bai tuba ba, Allah zai wasa takobinsa; zai tanƙware yă kuma ɗaura bakansa.
13 Usemlungisele izikhali zokufa, wenzela abazingeli imitshoko yakhe etshisayo.
Ya shirya makamansa masu dafi; ya shirya kibiyoyinsa masu wuta.
14 Khangela, uhelelwa ngobubi, akhulelwe yikona, azale amanga.
Wanda yake da cikin mugunta ya kuma ɗauki cikin damuwa yakan haifi ƙarya.
15 Agebhe umgodi awugubhe, abesewela egodini alenzileyo.
Wanda ya haƙa rami yakan fāɗa cikin ramin da ya haƙa.
16 Ububi bakhe buzabuyela phezu kwekhanda lakhe, lodlame lwakhe lwehlele enkanda yakhe.
Damuwar da ya ja yakan sāke nannaɗe a kansa; fitinarsa takan sauka a kansa.
17 Ngizayidumisa iNkosi njengokulunga kwayo, ngihlabelele ibizo leNkosi ephezu konke.
Zan gode wa Ubangiji saboda adalcinsa zan kuma rera yabo ga sunan Ubangiji Mafi Ɗaukaka.

< Amahubo 7 >