< Amahubo 41 >
1 Ubusisiwe onanzelela obuthakathaka. INkosi izamkhulula ngosuku lobubi.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Mai albarka ne wanda yake jin tausayin marasa ƙarfi; Ubangiji yakan kuɓutar da shi a lokutan wahala.
2 INkosi izamlondoloza, imgcine ephila; uzabusiswa emhlabeni; kawuyikumnikela entandweni yezitha zakhe.
Ubangiji zai kāre shi yă kuma kiyaye ransa; zai albarkace shi a cikin ƙasar ba kuwa zai miƙa shi ga hannun maƙiyansa ba.
3 INkosi izamsekela embhedeni wokugula kwakhe; wena uzaguqula lonke icansi lakhe emkhuhlaneni wakhe.
Ubangiji zai ba shi ƙarfi a gadon rashin lafiyarsa ya mayar masa da lafiya daga ciwon da ya kwantar da shi.
4 Mina ngathi: Nkosi, woba lomusa kimi, silisa umphefumulo wami, ngoba ngonile kuwe.
Na ce, “Ya Ubangiji, ka yi mini jinƙai; ka warkar da ni, gama na yi maka zunubi.”
5 Izitha zami zikhuluma okubi ngami zisithi: Uzakufa nini, lebizo lakhe lichitheke?
Abokan gābana suna muguwar magana a kaina cewa, “Yaushe zai mutu sunansa yă ɓace ne?”
6 Lalapho efika ukungibona, ukhuluma inkohliso; inhliziyo yakhe izibuthela okubi, esephumile phandle akhulume.
Duk sa’ad da wani ya zo ganina, yakan yi maganar ƙarya, yayinda zuciyarsa tana tattare da cin zarafi; sa’an nan yă fita yă yi ta bazawa ko’ina.
7 Bonke abangizondayo banyenyezelana bemelene lami, bangisongele ukungona.
Dukan abokan gābana suna raɗa tare a kaina; suna fata mugun abu ya same ni, suna cewa,
8 Into embi inamathele kuye; njalo njengoba elele phansi kasayikuvuka.
“Mugun ciwo ya kama shi; ba zai taɓa tashi daga inda yake kwanciya ba.”
9 Yebo, indoda yobungane bami engiyithembayo, ebikade isidla isinkwa sami, ingiphakamisele isithende imelene lami.
Har abokina na kurkusa, wanda na amince da shi, wanda muke cin abinci tare, ya juya yana gāba da ni.
10 Kodwa, wena Nkosi, woba lomusa kimi, ungilulamise ukuze ngibaphindisele.
Amma kai, ya Ubangiji, ka yi mini jinƙai, ka tā da ni, don in sāka musu.
11 Ngalokhu ngiyazi ukuthi uyangithanda, ngoba isitha sami kasithabanga phezu kwami.
Na sani kana jin daɗina, gama abokin gābana ba zai ci nasara a kaina ba.
12 Kodwa mina, ungisekele ebuqothweni bami, wangimisa phambi kwakho kuze kube nininini.
Cikin mutuncina ka riƙe ni ka sa ni a gabanka har abada.
13 Kayibongwe iNkosi, uNkulunkulu kaIsrayeli, kusukela phakade kuze kube phakade. Ameni, loAmeni.
Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, har abada abadin.