< Amahubo 32 >
1 Ubusisiwe lowo osiphambeko sakhe sithethelelwe, osono sakhe sisitshekelwe.
Ta Dawuda. Maskil ne. Mai farin ciki ne shi wanda aka gafarta masa laifofinsa, wanda aka shafe zunubansa.
2 Ubusisiwe umuntu iNkosi engambaleli ububi, lokungekho inkohliso emoyeni wakhe.
Mai farin ciki ne mutumin da Ubangiji ba ya lissafin zunubinsa a kansa wanda kuma babu ruɗu a ruhunsa.
3 Lapho ngathula, amathambo ami aguga ngenxa yokubhonga kwami usuku lonke.
Sa’ad da na yi shiru, ƙasusuwana sun yi ta mutuwa cikin nishina dukan yini.
4 Ngoba emini lebusuku isandla sakho sasinzima phezu kwami; ubumanzi bami baguqulelwa ekomeni kwehlobo. (Sela)
Gama dare da rana hannunka yana da nauyi a kaina; an shanye ƙarfina ƙaf sai ka ce a zafin bazara. (Sela)
5 Ngakwazisa isono sami, kangifihlanga isiphambeko sami, ngathi: Ngizavuma ngeziphambeko zami eNkosini. Wena wasuthethelela icala lesono sami. (Sela)
Sa’an nan na furta zunubina a gare ka ban kuwa ɓoye laifina ba. Na ce, “Zan furta laifofina ga Ubangiji.” Ka kuwa gafarta laifin zunubina. (Sela)
6 Ngenxa yalokhu ngulowo lalowo owesaba uNkulunkulu uzakhuleka kuwe ngesikhathi ongatholwa ngaso. Isibili, esikhukhuleni samanzi amakhulu kawayikufinyelela kuye.
Saboda haka bari duk mai tsoron Allah yă yi addu’a gare ka yayinda kake samuwa; tabbatacce sa’ad da manyan ruwaye suka taso, ba za su kai wurinsa ba.
7 Wena uyindawo yami yokucatsha, uyangilondoloza ekuhluphekeni, ungiphahle ngamahubo okukhululwa. (Sela)
Kai ne wurin ɓuyata; za ka tsare ni daga wahala ka kewaye ni da waƙoƙin ceto. (Sela)
8 Ngizakulaya ngikufundise endleleni ozahamba ngayo, ngizakweluleka, ilihlo lami libe phezu kwakho.
Zan umarce ka in kuma koyar da kai a hanyar da za ka bi; Zan ba ka shawara in kuma lura da kai.
9 Ungabi njengebhiza, njengembongolo engelakuqedisisa, omlomo wayo onqandwa ngomkhala langetomu, hlezi kusondele kuwe.
Kada ka zama kamar doki ko doki, wanda ba su da azanci wanda dole sai an bi da su da linzami da ragama in ba haka ba, ba za su zo wurinka ba.
10 Zinengi izinhlupheko zomubi, kodwa othembela eNkosini, umusa uzamphahla.
Azaban mugu da yawa suke, amma ƙaunar Ubangiji marar ƙarewa kan kewaye mutumin da ya dogara gare shi.
11 Jabulani eNkosini, lithabe, balungileyo; memezani ngokuthaba, lonke baqotho enhliziyweni.
Ku yi farin ciki a cikin Ubangiji ku kuma yi murna, ku adalai; ku rera, dukanku waɗanda zuciyarku take daidai!