< Amahubo 21 >
1 Jehova, inkosi izajabula emandleni akho, lesindisweni lwakho izathaba kangakanani!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ya Ubangiji, sarki yana farin ciki cikin ƙarfinka. Yana farin cikinsa ƙwarai cikin nasarorin da ka ba shi!
2 Uyinikile isifiso senhliziyo yayo, kawuyincitshanga isicelo sendebe zayo. (Sela)
Ka biya masa bukatar zuciyarsa ba ka kuwa hana masa roƙon da ya yi da leɓunansa ba. (Sela)
3 Ngoba uyihlangabeze ngezibusiso zokuhle, wayethwesa umqhele wegolide elihle ekhanda layo.
Ka marabce shi da yalwar albarka ka kuma sa masa rawanin zallan zinariya a kansa.
4 Yacela impilo kuwe, wayinika yona, ubude bezinsuku kuze kube nini lanini.
Ya nemi ka ba shi rai, ka kuwa ba shi, tsawo kwanaki, har abada abadin
5 Lukhulu udumo lwayo ekusindiseni kwakho, inkazimulo lobukhosi wakubeka phezu kwayo.
Ta wurin nasarorin da ka ba shi, ɗaukakarsa mai girma ce; ka mayar masa ɗaukaka da kuma suna.
6 Ngoba uyenze yabusiseka kakhulu kuze kube nininini, uyayithokozisa ngenjabulo ebukhoneni bakho.
Tabbatacce ka ba shi madawwamiyar albarka ka kuma sa shi murna da farin cikin kasancewarka.
7 Ngoba inkosi ithembela kuJehova, langomusa woPhezukonke kayiyikunyikinywa.
Gama sarki ya dogara gare ka Ubangiji ta wurin ƙauna marar ƙarewa ta Mafi Ɗaukaka ba zai jijjigu ba.
8 Isandla sakho sizazithola zonke izitha zakho, lesandla sakho sokunene sizabathola labo abakuzondayo.
Hannunka zai kakkama dukan abokan gābanka; hannunka na dama zai kakkama masu ƙinka.
9 Uzabenza babe njengesithando somlilo esikhathini solaka lwakho. INkosi izabaginya ekuthukutheleni kwayo, lomlilo uzabaqothula.
A lokacin bayyanarka za ka sa su zama kamar wutar matoya. Cikin fushinsa Ubangiji zai haɗiye su, kuma wutarsa za tă cinye su.
10 Uzachitha isithelo sabo emhlabeni, lenzalo yabo phakathi kwabantwana babantu.
Za ka hallaka’ya’yansu daga duniya, zuriyarsu kuma daga’yan adam.
11 Ngoba bezimisela okubi bemelene lawe, beceba ugobe, bazakwehluleka.
Ko da yake suna shirya maka mugunta suna kuma ƙirƙiro mugayen dabaru, ba za su yi nasara ba;
12 Ngoba uzabafulathelisa, ngezintambo zedandili uzalungisa imitshoko imelane lobuso babo.
gama za ka sa su juye bayansu sa’ad da ka auna su da bakan da ka ja.
13 Phakama, Nkosi, ngamandla akho! Sizahlabela sidumise amandla akho.
Ka sami ɗaukaka, ya Ubangiji cikin ƙarfinka; za mu rera mu kuma yabi ikonka.