< Amahubo 149 >

1 Dumisani iNkosi! HIabelelani iNkosi ingoma entsha, indumiso yayo ebandleni labangcwele.
Yabi Ubangiji. Ku rera sabuwar waƙa ga Ubangiji, yabonsa a cikin taron tsarkaka.
2 UIsrayeli kathokoze ngoMenzi wakhe, abantwana beZiyoni kabathabe eNkosini yabo.
Bari Isra’ila su yi farin ciki da Mahaliccinsu; bari mutanen Sihiyona su yi murna da Sarkinsu.
3 Kabadumise ibizo layo ngokusina, kabayihlabelele indumiso ngesigujana lechacho.
Bari su yabi sunansa tare da rawa suna kuma yin kiɗi gare shi da ganga da garaya.
4 Ngoba iNkosi iyathokoza ngabantu bayo; izacecisa abamnene ngosindiso.
Gama Ubangiji yana jin daɗin mutanensa; yakan darjanta masu sauƙinkai da ceto.
5 Abangcwele kabathokoze ngendumiso, kabahlabelele ngenjabulo emibhedeni yabo.
Bari tsarkaka su yi farin ciki a wannan bangirma su kuma rera don farin ciki a kan gadajensu.
6 Indumiso zikaNkulunkulu zisemphinjeni wabo, lenkemba esika nhlangothi mbili esandleni sabo,
Bari yabon Allah yă kasance a bakunansu takobi mai kaifi kuma a hannuwansu,
7 ukuze benze impindiselo phezu kwabahedeni, izijeziso phezu kwezizwe,
don su ɗau fansa a kan al’ummai da kuma hukunci a kan mutane,
8 ukuze babophe amakhosi azo ngamaketane, lezikhulu zazo ngezibopho zensimbi,
don su ɗaura sarakuna da sarƙoƙi, manyan garinsu da sarƙoƙin ƙarfe,
9 ukuze benze isahlulelo esibhaliweyo phezu kwazo. Loludumo abangcwele bayo bonke balalo. Dumisani iNkosi!
don su yi hukuncin da aka rubuta a kansu. Wannan ne ɗaukakar dukan tsarkakansa. Yabi Ubangiji.

< Amahubo 149 >