< Amahubo 140 >
1 Ngikhulula, Nkosi, emuntwini omubi, ungilondoloze emuntwini olesihluku,
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ka cece ni, ya Ubangiji, daga mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici,
2 abaceba izinto ezimbi enhliziyweni, usuku lonke babuthanela izimpi.
masu shirya maƙarƙashiya a zukatansu suna kuma kawo yaƙi kullum.
3 Balola ulimi lwabo njengenyoka, ubuhlungu bebululu bungaphansi kwendebe zabo. (Sela)
Suna sa harsunansu su yi kaifi kamar na maciji; dafin gamsheƙa yana a leɓunansu. (Sela)
4 Ngilondoloze, Nkosi, ezandleni zomubi, ungivikele emuntwini olesihluku; abaceba ukuwisa inyawo zami.
Ka kiyaye ni, ya Ubangiji, daga hannuwan mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici waɗanda suke shirin kwashe ni a ƙafafu.
5 Abazigqajayo bangifihlele umjibila, lezintambo, bendlala imbule eceleni kwendlela; bangibekela izithiyo. (Sela)
Masu girman kai sun sa mini tarko; sun shimfiɗa igiyoyin ragarsu sun kuma shirya mini tarko a hanyata. (Sela)
6 Ngithe eNkosini: Wena unguNkulunkulu wami. Beka indlebe elizwini lokuncenga kwami, Nkosi.
Ya Ubangiji, na ce maka, “Kai ne Allahna.” Ka ji kukata ta neman jinƙai, ya Ubangiji.
7 Jehova, Nkosi, mandla osindiso lwami, wembese ikhanda lami osukwini lwezikhali.
Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mai fansana mai ƙarfi, wanda yake garkuwoyin kaina a ranar yaƙi.
8 Unganiki, Nkosi, izifiso zomubi, ungaphumelelisi icebo lakhe elibi, hlezi baziphakamise. (Sela)
Kada ka biya wa mugaye bukatunsu, ya Ubangiji; kada ka bar shirinsu su yi nasara, in ba haka ba za su yi fariya. (Sela)
9 Ngekhanda labangihanqileyo, ububi bendebe zabo kabubembese.
Bari kawunan waɗanda suka kewaye ni su rufu da masifun da leɓunansu suka jawo.
10 Kakuthi amalahle atshisayo akhithikele phezu kwabo, ubawisela emlilweni, emigodini etshonayo, ukuze bangavuki.
Bari garwashin wuta yă zubo a kansu; bari a jefar da su cikin wuta, cikin rami mai zurfi, kada su sāke tashi.
11 Umuntu wolimi kangamiswa elizweni; umuntu olesihluku, ububi buzamzingela kube yikuwiswa kwakhe.
Kada masu ɓata suna su taɓa kahu a ƙasar; bari masifa ta farauci mutane masu rikici.
12 Ngiyazi ukuthi iNkosi izasebenza udaba lohluphekayo, ilungelo labayanga.
Na san cewa Ubangiji ya shirya wa matalauta adalci yana kuma yi wa mabukata adalci.
13 Isibili abalungileyo bazalidumisa ibizo lakho; abaqotho bazahlala ebusweni bakho.
Tabbatacce masu adalci za su yabi sunanka masu aikata gaskiya kuma za su zauna a gabanka.