< Amahubo 130 >

1 Ngisenzikini ngakhalela kuwe, Nkosi.
Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
2 Nkosi, zwana ilizwi lami, indlebe zakho zilalele ilizwi lokuncenga kwami.
Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
3 Uba wena, Nkosi, uqaphela iziphambeko, Nkosi, ngubani ongema?
In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
4 Kodwa kuwe kulothethelelo, ukuze wesatshwe.
Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
5 Ngiyilindele iNkosi, umphefumulo wami ulindile, lelizwini layo ngiyathemba.
Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
6 Umphefumulo wami ulindela iNkosi okwedlula abalindele ukusa, belindele ukusa.
Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
7 UIsrayeli kathembele eNkosini; ngoba eNkosini kulothandolomusa, njalo kuyo kulohlengo olunengi.
Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
8 Yona-ke izahlenga uIsrayeli kuzo zonke iziphambeko zakhe.
Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.

< Amahubo 130 >