< Amahubo 129 >

1 Kanengi bangihluphile kusukela ebutsheni bami, katsho-ke uIsrayeli,
Waƙar haurawa. Sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, bari Isra’ila yă ce,
2 kanengi bangihluphile kusukela ebutsheni bami, kanti kabangehlulanga.
sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, amma ba su yi nasara a kaina ba.
3 Abalimi balima emhlana wami, bayenza yaba mide imifolo yabo.
Manoma sun nome bayana suka yi kunyoyinsu da tsayi.
4 INkosi ilungile, iqumile intambo zababi.
Amma Ubangiji mai adalci ne; ya’yantar da ni daga igiyoyin mugaye.
5 Kabayangeke babuyiselwe emuva bonke abazonda iZiyoni.
Bari dukan waɗanda suke ƙin Sihiyona a juye da su baya da kunya.
6 Kababe njengotshani ephahleni, obubuna bungakakhuli,
Bari su zama kamar ciyawa a kan rufi, wadda takan bushe kafin tă yi girma;
7 ovunayo angagcwalisi ngabo isandla sakhe, lalowo obopha izithungo isifuba sakhe.
da ita mai girbi ba ya iya cika hannuwansa, balle wanda yake tarawa yă cika hannuwansa.
8 Labadlulayo bangatsho ukuthi: Isibusiso seNkosi kasibe phezu kwenu; siyalibusisa ebizweni leNkosi.
Kada masu wuce su ce, “Albarkar Ubangiji ta kasance a kanku; muna sa muku albarka a cikin sunan Ubangiji.”

< Amahubo 129 >