< Amahubo 11 >
1 Ngithembela eNkosini. Lingatsho njani emphefumulweni wami: Balekela entabeni yenu njengenyoni.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don busa. Ta Dawuda. A wurin Ubangiji ne nake samun mafaka. Yaya za ku ce mini, “Ka yi firiya kamar tsuntsu zuwa duwatsu.
2 Ngoba, khangela, ababi bayagobisa idandili, balungisa umtshoko wabo entanjeni, ukuze batshoke emnyameni abaqotho ngenhliziyo.
Gama duba, mugaye sun tanƙware bakkunansu; sun kuma ɗana kibiyoyinsu don su harbi mutanen kirki a zuciya daga cikin duhu.
3 Nxa izisekelo zidilizwa, angenzani olungileyo?
Sa’ad da aka tumɓuke tushe, me adali zai iya yi?”
4 INkosi isethempelini layo elingcwele; iNkosi, isihlalo sayo sobukhosi sisemazulwini; amehlo ayo ayakhangela, inkophe zayo ziyahlola, abantwana babantu.
Ubangiji yana cikin haikalinsa mai tsarki; Ubangiji yana a kursiyinsa a sama. Yana kallon’ya’yan mutane; idanunsa suna bincike su.
5 INkosi iyamhlola olungileyo, kodwa omubi lothanda ubudlwangudlwangu, umphefumulo wayo uyamzonda.
Ubangiji yana bincike adalai, amma ransa yana ƙi mugaye da masu son rikici.
6 Uzanisa phezu kwababi imijibila, umlilo, lesolufa, lomoya otshisayo, kuzakuba yisabelo senkezo yabo.
A kan mugaye zai zuba garwashin wuta mai zafi da kuma kibiritu; iska mai zafi zai zama rabonsu.
7 Ngoba ilungile iNkosi, iyathanda ukulunga; ubuso bayo buyabona oqotho.
Gama Ubangiji mai adalci ne, yana ƙaunar gaskiya masu adalci za su ga fuskarsa.