< Amahubo 109 >

1 Nkulunkulu wendumiso yami, ungathuli.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Ya Allah, wanda nake yabo, kada ka yi shiru,
2 Ngoba umlomo wokhohlakeleyo lomlomo wenkohliso uvulekile umelene lami; bakhulume lami ngolimi lwamanga.
gama mugaye da masu ruɗu sun buɗe bakunansu a kaina; sun yi magana a kaina da harsunan ƙarya.
3 Bangihanqa ngamazwi enzondo, balwa bemelene lami kungelasizatho.
Da kalmomin ƙiyayya sun kewaye ni; sun tasar mini ba dalili.
4 Esikhundleni sothando lwami bayizitha zami, kodwa mina ngisemkhulekweni.
A maimakon ƙauna sun sāka mini da zargi, amma ni mutum ne mai addu’a.
5 Basebengibuyisela okubi esikhundleni sokuhle, lenzondo esikhundleni sothando lwami.
Sun sāka mini alheri da mugunta, ƙauna kuma da ƙiyayya.
6 Umise omubi phezu kwakhe, loSathane kame ngakwesokunene sakhe.
Ka naɗa mugun mutum yă yi hamayya da shi; bari mai zargi yă tsaya a hannun damansa.
7 Ekwahlulelweni kwakhe kaphume elecala; lomkhuleko wakhe ube yisono.
Sa’ad da aka yi masa shari’a, bari a same shi da laifi, bari kuma addu’o’insa su hukunta shi.
8 Insuku zakhe kazibe nlutshwana; omunye athathe isikhundla sakhe.
Bari kwanakinsa su zama kaɗan; bari wani yă ɗauki wurinsa na shugabanci.
9 Abantwana bakhe kabangabi loyise, lomkakhe abe ngumfelokazi.
Bari’ya’yansa su zama marayu matarsa kuma gwauruwa.
10 Abantwana bakhe kabazulazule bephanza isinkwa sabo, bacele bevela emanxiweni abo.
Bari’ya’yansa su zama masu yawo suna bara; bari a yi ta koransu daga gidajensu da suke kufai.
11 Umebolekisi kabambe konke alakho, labezizweni baphange izithelo zomsebenzi wakhe.
Bari mai binsa bashi yă ƙwace dukan abin da yake da shi; bari baƙi su washe amfanin aikinsa.
12 Kungabi khona omelulela umusa, futhi kungabi khona ozwela intandane zakhe.
Bari kada kowa yă yi masa alheri ko yă ji tausayin marayunsa.
13 Inzalo yakhe kayiqunywe, lebizo labo lesulwe esizukulwaneni esilandelayo.
Bari duk zuriyarsa su mutu, a shafe sunayensu daga tsara mai zuwa.
14 Ububi baboyise bukhunjulwe eNkosini, lesono sikanina singesulwa.
Bari a tuna da laifin kakanninsa a gaban Ubangiji; bari kada a taɓa shafe zunubin mahaifiyarsa.
15 Kabube phambi kweNkosi njalonjalo, ukuze aqume ukukhunjulwa kwabo kusuke emhlabeni.
Bari zunubansu su kasance a gaban Ubangiji kullum, don yă sa a manta da su daga duniya.
16 Ngenxa yokuthi wayengakhumbuli ukwenza umusa, kodwa wazingela umuntu ohluphekayo longumyanga, lodabukileyo enhliziyweni ukumbulala.
Gama bai taɓa yin tunanin yin alheri ba, amma ya tsananta wa matalauta da mabukata da kuma masu fid da zuciya har suka mutu.
17 Njengoba wathanda ukuqalekisa, ngakho kakwehlele kuye; njengoba wayengathandi ukubusisa, ngakho kakube khatshana laye.
Yana jin daɗin la’antarwa, bari yă dawo a kansa; ba ya son sa albarka, bari kada kowa yă sa masa albarka.
18 Njengoba wagqoka isiqalekiso njengesigqoko sakhe, ngakho kakungene emibilini yakhe njengamanzi, lanjengamafutha emathanjeni akhe.
Ya sa la’antarwa kamar rigarsa; ta shiga cikin jikinsa kamar ruwa, cikin ƙasusuwansa kamar mai.
19 Kakube kuye njengesembatho azembesa ngaso, kube libhanti azibopha ngalo njalonjalo.
Bari tă zama kamar mayafin da aka ɗaura kewaye da shi, kamar ɗamara da aka ɗaura kewaye da shi har abada.
20 Lokhu kube ngumvuzo wezitha zami ovela eNkosini, lowalabo abakhuluma okubi ngomphefumulo wami.
Bari wannan yă zama sakayyar Ubangiji ga masu zargina, ga waɗanda suke mugayen maganganu a kaina.
21 Kodwa wena, Jehova, Nkosi, ngenzela ngenxa yebizo lakho; ngoba umusa wakho ulungile, ngikhulule.
Amma kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka yi da ni da kyau saboda sunanka; ta alherin ƙaunarka, ka cece ni.
22 Ngoba mina ngiyisihlupheki lomyanga, lenhliziyo yami ilimele phakathi kwami.
Gama ni matalauci ne mai bukata kuma, zuciyata kuwa ta yi rauni a cikina.
23 Ngedlula njengesithunzi sisiba side; ngizanyazanyiswe njengesikhonyane.
Na ɓace kamar inuwar yamma; ana kakkaɓe ni kamar fāra.
24 Amadolo ami ayaxega ngokuzila ukudla, lenyama yami isicakile iswela ukukhuluphala.
Gwiwoyina suna mutuwa saboda azumi; jikina ya rame ba kuma ƙarfi.
25 Mina sengibe lihlazo kubo, bengibona banikina ikhanda labo.
Na zama abin dariya ga masu zargina; sa’ad da suka gan ni, suka kaɗa kawunansu.
26 Ngisize, Nkosi, Nkulunkulu wami, ungisindise ngokomusa wakho.
Ka taimake ni, ya Ubangiji Allahna; ka cece ni bisa ga ƙaunarka.
27 Ukuze bazi ukuthi lesi yisandla sakho; wena, Nkosi, ukwenzile.
Bari su san cewa hannunka ne, cewa kai ne, ya Ubangiji, ka yi shi.
28 Kabathuke bona, kodwa wena ubusise; nxa bevuka kabayangeke, kodwa inceku yakho kayithabe.
Za su iya la’anta, amma kai za ka sa albarka; sa’ad da suka tasar za su sha kunya, amma bawanka zai yi farin ciki.
29 Izitha zami kazigqokiswe ngehlazo, kazizigoqele ngenhloni zazo njengesembatho.
Masu zargina za su sha kunya za a rufe su da kunya kamar mayafi.
30 Ngizayibonga kakhulu iNkosi ngomlomo wami; njalo ngizayidumisa phakathi kwabanengi.
Da bakina zan ɗaukaka Ubangiji sosai; cikin babban taro zan yabe shi.
31 Ngoba izakuma ngakwesokunene komyanga, ukumsindisa kulabo abalahla umphefumulo wakhe.
Gama yana tsaya a hannun damar mai bukata, don yă cece ransa daga waɗanda suke hukunta shi.

< Amahubo 109 >