< Amahubo 108 >

1 Inhliziyo yami iqinile, Nkulunkulu. Ngizahlabelela ngitshotshe, ngitsho udumo lwami!
Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
2 Vukani gubhu lwezintambo lechacho! Ngizavusa ukusa.
Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
3 Ngizakudumisa, Nkosi, phakathi kwabantu, ngihlabele indumiso kuwe phakathi kwezizwe.
Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
4 Ngoba umusa wakho mkhulu phezu kwamazulu, leqiniso lakho lifika emayezini.
Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
5 Phakama, Nkulunkulu, ngaphezu kwamazulu, lobukhosi bakho phezu komhlaba wonke.
A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
6 Ukuze abathandekayo bakho bakhululwe; sindisa ngesandla sakho sokunene, ungiphendule.
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
7 UNkulunkulu ukhulumile ebungcweleni bakhe. Ngizathaba, ngiyabe iShekema, ngilinganise isihotsha seSukothi.
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
8 Ngeyami iGileyadi, ngowami uManase, loEfrayimi ungamandla ekhanda lami, uJuda ungumnikumthetho wami.
Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
9 UMowabi ungumganu wami wokugezela; phezu kukaEdoma ngizaphosela inyathela lami; phezu kweFilisti ngizamemeza ngokunqoba.
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
10 Ngubani ozangisa emzini oqinileyo? Ngubani ozangiholela eEdoma?
Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
11 Kawusilahlanga yini, Nkulunkulu; kawuphumanga, Nkulunkulu, lamabutho ethu?
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
12 Siphe usizo ekuhlupheni, ngoba luyize uncedo lomuntu.
Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
13 KuNkulunkulu sizakwenza ngobuqhawe, ngoba yena uzanyathelela phansi izitha zethu.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.

< Amahubo 108 >