< Izaga 29 >

1 Umuntu othi ekhuzwa kanengi aqinise intamo, uzahle ephulwe, njalo kungabi lakusiliswa.
Mutumin da ya ci gaba da taurinkai bayan an kwaɓe shi ba da daɗewa ba zai hallaka ba makawa.
2 Lapho abalungileyo besanda, abantu bayathokoza, kodwa lapho okhohlakeleyo ebusa, abantu bayabubula.
Sa’ad da masu adalci suke cin nasara, mutane kan yi farin ciki sa’ad da mugaye suke mulki, mutane kan yi nishi.
3 Umuntu othanda inhlakanipho uthokozisa uyise, kodwa ohlanganyela lamawule uchitha inotho.
Duk mai ƙaunar hikima kan kawo wa mahaifinsa farin ciki, amma wanda yake ma’amala da karuwai kan lalatar da dukiyarsa.
4 Inkosi iqinisa ilizwe ngesahlulelo, kodwa umuntu wezipho uyalichitha.
Ta wurin yin adalci sarki kan sa ƙasa tă yi ƙarƙo amma duk mai haɗama don cin hanci kan rushe ƙasar.
5 Umuntu olalisa ngolimi umakhelwane wakhe wendlalela izinyawo zakhe imbule.
Duk wanda yake wa maƙwabcinsa daɗin baki yana sa wa ƙafafunsa tarko ne.
6 Esiphambekweni somuntu omubi kulomjibila, kodwa olungileyo uyamemeza ngenjabulo ethokoza.
Mugun mutum tarko ne ta wurin zunubinsa, amma mai adalci zai iya rera ya kuma yi murna.
7 Olungileyo uyalwazi udaba lwabayanga; okhohlakeleyo kananzeleli ulwazi.
Masu adalci sun damu game da adalci don talakawa, amma mugaye ba su da wannan damuwa.
8 Abantu abadelelayo bayawuthungela umuzi, kodwa abahlakaniphileyo badedisa ulaka.
Masu ba’a kan kuta faɗa a birni, amma masu hikima sukan kwantar da fushi.
9 Umuntu ohlakaniphileyo emangalelana lomuntu oyisithutha, loba elolaka, loba ehleka, kakulakuthula.
In mai hikima ya je wurin shari’a da wawa, wawa kan yi ta fushi yana ta dariya, ba kuwa za a sami salama ba.
10 Abantu abomele igazi bazonda opheleleyo, kodwa abaqotho badinga umphefumulo wakhe.
Masu kisankai sukan ƙi mutum mai mutunci su kuma nema su kashe mai aikata gaskiya.
11 Isithutha sikhupha umoya waso wonke, kodwa ohlakaniphileyo uyawuthiba.
Wawa yakan nuna fushinsa a fili, amma mai hikima kan kanne fushinsa.
12 Umbusi olalela amazwi amanga, zonke izinceku zakhe zikhohlakele.
In mai mulki yana sauraran ƙarairayi, dukan ma’aikatansa za su zama mugaye.
13 Umyanga lomuntu wencindezelo bayahlangana; iNkosi ikhanyisa amehlo abo bobabili.
Matalauci da azzalumi suna da wannan abu ɗaya. Ubangiji ne yake ba dukansu gani.
14 Inkosi eyahlulela abayanga ngothembeko, isihlalo sayo sobukhosi sizamiswa phakade.
In sarki yana hukunta talakawa da adalci kursiyinsa kullum zai kasance lafiya.
15 Uswazi lokukhuza kunika inhlakanipho, kodwa umntwana oyekelelwayo uthelela unina inhloni.
Sandar gyara kan ba da hikima, amma yaron da aka bari ba horo kan jawo kunya ga mahaifiyarsa.
16 Lapho abakhohlakeleyo besanda, isiphambeko siyanda, kodwa abalungileyo bazabona ukuwa kwabo.
Sa’ad da mugaye suke cin nasara, haka zunubi zai yi ta ƙaruwa, amma masu adalci za su ga fāɗuwar waɗannan mutane.
17 Laya indodana yakho, izakuphumuza; yebo, izanika izinjabulo emphefumulweni wakho.
Ka hori ɗanka, zai kuwa ba ka salama; zai ba ka farin cikin da kake so.
18 Lapho okungelambono khona, abantu babengabambeki; kodwa ubusisiwe ogcina umlayo.
Inda ba wahayi, mutane kan kangare; amma masu albarka ne waɗanda suke kiyaye doka.
19 Inceku kayilaywa ngamazwi; lanxa iqedisisa, kayiyikuphendula.
Ba a yi wa bawa gyara ta wurin magana kawai; ko da ya fahimta ma, ba zai kula ba.
20 Uyambona yini umuntu ophangisa ngamazwi akhe? Kulethemba elingcono esithutheni kulaye.
Ka ga mutum mai yin magana da garaje? To, gara a sa zuciya ga wawa da a sa zuciya gare shi.
21 Ototoza inceku yakhe kusukela ebuntwaneni, ekucineni izakuba yindodana kuye.
In mutum ya yi wa bawansa shagwaɓa tun yana yaro, zai jawo baƙin ciki a ƙarshe.
22 Umuntu ololaka ubanga ukuxabana, lomuntu ovutha intukuthelo wandisa isiphambeko.
Mutum mai cika fushi yakan tā da faɗa, mai zafin rai kuma kan yi zunubai masu yawa.
23 Ukuzigqaja komuntu kuzamehlisa, kodwa olomoya othobekileyo uzabamba udumo.
Fariyar mutum kan jawo masa ƙasƙanci amma mai sauƙinkai kan sami girmamawa.
24 Owabelana lesela uzonda umphefumulo wakhe; uzwa isiqalekiso, angakhulumi.
Duk wanda yake abokin ɓarawo abokin gāban kansa ne; yana jin sa yana ta rantsuwa, amma bai isa ya ce kome ba.
25 Ukwesaba abantu kuletha umjibila, kodwa othemba eNkosini uzabekwa phezulu evikelekile.
Jin tsoron mutum tarko ne, amma duk wanda ya dogara ga Ubangiji zai zauna lafiya.
26 Abanengi badinga ubuso bombusi, kodwa isahlulelo salowo lalowo sivela eNkosini.
Mutane sukan nemi samun farin jini daga wurin sarki, amma daga wurin Ubangiji ne mutum kan sami adalci.
27 Umuntu ongalunganga uyisinengiso kwabalungileyo, kodwa oqotho endleleni uyisinengiso kokhohlakeleyo.
Masu adalci suna ƙyamar masu rashin gaskiya; mugaye sukan yi ƙyamar masu aikata gaskiya.

< Izaga 29 >