< Izaga 16 >

1 Umuntu ulamacebo enhliziyo, kodwa impendulo yolimi ivela eNkosini.
Ga mutum ne shirye-shiryen zuciya suke, amma daga Ubangiji ne amshin harshe kan zo.
2 Zonke indlela zomuntu zihlanzekile emehlweni akhe, kodwa iNkosi ilinganisa imimoya.
Dukan hanyoyin mutum sukan yi kamar marar laifi ne gare shi, amma Ubangiji yakan auna manufofi.
3 Giqela eNkosini imisebenzi yakho, lamacebo akho azaqiniswa.
Ka miƙa wa Ubangiji dukan abin da kake yi, shirye-shiryenka kuwa za su yi nasara.
4 INkosi izenzele konke, lomubi laye usuku lobubi.
Ubangiji yana yin kome domin amfaninsa, har ma da mugaye domin ranar masifa.
5 Wonke ozigqajayo ngenhliziyo uyisinengiso eNkosini; isandla esandleni, kayikuyekelwa engajeziswanga.
Ubangiji yana ƙyamar dukan zuciya mai girman kai. Ka tabbata da wannan. Ba za su kuɓuta daga hukunci ba.
6 Ngomusa leqiniso isono siyahlawulelwa, langokuyesaba iNkosi umuntu uyasuka ebubini.
Ta wurin ƙauna da aminci akan yi kafarar zunubi; ta wurin tsoron Ubangiji mutum kan guji mugunta.
7 Nxa indlela zomuntu zithokozisa iNkosi, iyenza lezitha zakhe zibe lokuthula laye.
Sa’ad da hanyoyin mutum sun gamshi Ubangiji, yakan sa abokan gāban mutumin ma su zauna lafiya da shi.
8 Okulutshwana kanye lokulunga kungcono kulobunengi benzuzo engelakulunga.
Gara ka sami kaɗan ta hanyar adalci da sami riba mai yawa ta hanyar rashin gaskiya.
9 Inhliziyo yomuntu iceba indlela yakhe, kodwa iNkosi iqondisa inyathelo lakhe.
’Yan Adam sukan yi shirye-shiryensu a zukatansu, amma Ubangiji ne yake da ikon cika matakansa.
10 Isinqumo sikaNkulunkulu sisendebeni zenkosi; umlomo wayo kawuyikuphambeka kusahlulelo.
Leɓunan sarki kan yi magana kamar ta wurin ikon Allah, kuma bai kamata bakinsa ya yi kuskure a yanke shari’a ba.
11 Isikali lesilinganiso esilungileyo kungokweNkosi; wonke amatshe okulinganisa omgodla angumsebenzi wayo.
Ma’aunai da magwajin gaskiya daga Ubangiji ne; dukan ma’aunai da suke cikin jaka yinsa ne.
12 Kuyisinengiso emakhosini ukwenza okubi, ngoba isihlalo sobukhosi simiswa ngokulunga.
Sarakuna suna ƙyamar abin da ba shi da kyau, gama an kafa kujerar sarauta ta wurin adalci ne.
13 Indebe zokulunga ziyintokozo yamakhosi; iyathanda okhuluma izinto eziqondileyo.
Sarakuna sukan ji daɗi leɓuna masu yin gaskiya; sukan darjanta mutumin da yake faɗin gaskiya.
14 Ulaka lombusi luyizithunywa zokufa, kodwa umuntu ohlakaniphileyo uzaluthulisa.
Fushin sarki ɗan saƙon mutuwa ne, amma mai hikima yakan faranta masa rai.
15 Ekukhanyeni kobuso benkosi kulempilo, lomusa wayo unjengeyezi lezulu lamuva.
Sa’ad da fuskar sarki ta haska, yana nufin rai ke nan; tagomashinsa yana kamar girgijen ruwa a bazara.
16 Kungcono kangakanani ukuzuza inhlakanipho kulegolide; lokuzuza ukuqedisisa kukhethwa kulesiliva.
Ya ma fi kyau ka sami hikima fiye da zinariya, ka zaɓi fahimi a maimakon azurfa!
17 Umgwaqo omkhulu wabaqotho yikusuka ebubini; olondoloza umphefumulo wakhe unanzelela indlela yakhe.
Buɗaɗɗiyar hanyar masu aikata gaskiya kan guje wa mugunta; duk wanda yake lura da hanyarsa yakan lura da ransa.
18 Ukuzigqaja kuqalela ukubhujiswa, lokuziphakamisa komoya kuqalela ukuwa.
Girmankai yakan zo kafin hallaka, girman kai yakan zo kafin fāɗuwa.
19 Kungcono ukuthobeka ngomoya kanye labamnene, kulokwabelana impango labazigqajayo.
Gara ka zama ɗaya daga cikin matalauta masu sauƙinkai, da ka raba ganima da masu girman kai.
20 Ophatha udaba ngenhlakanipho uzathola okuhle; lothemba eNkosini uyathaba.
Duk wanda ya mai da hankali ga umarni yakan yi nasara, kuma mai albarka ne wanda yake dogara ga Ubangiji.
21 Ohlakaniphileyo ngenhliziyo kuthiwa ngoqedisisayo; lobumnandi bendebe bandisa imfundiso.
Akan ce da masu hikima a zuciya hazikai, kuma kalmomi masu daɗi kan inganta umarni.
22 Ukuqedisisa kwabalakho kungumthombo wempilo, kodwa ukulaya kwezithutha kuyibuthutha.
Fahimi shi ne maɓulɓular rai ga waɗanda suke da shi, amma wauta kan kawo hukunci ga wawaye.
23 Ingqondo yohlakaniphileyo yenza umlomo wakhe uhlakaniphe, izakwandisa imfundiso endebeni zakhe.
Zuciyar mai hikima kan bi da bakinsa, kuma leɓunansa kan inganta umarni.
24 Amazwi amnandi aluhlanga loluju, amnandi emphefumulweni, ayimpiliso emathanjeni.
Kalmomi masu daɗi suna kama da kakin zuma, mai zaƙi ga rai da kuma warkarwa ga ƙasusuwa.
25 Kukhona indlela ebonakala iqondile emuntwini, kodwa ukuphela kwayo zindlela zokufa.
Akwai hanyar da ta yi kamar daidai ga mutum, amma a ƙarshe takan kai ga mutuwa.
26 Indlala yomtshikatshiki iyazitshikatshikela, ngoba umlomo wakhe uyamkhuthaza.
Marmarin cin abinci yakan yi wa ɗan ƙodago aiki; yunwarsa kan sa ya ci gaba.
27 Umuntu omubi ugebha ububi; lendebeni zakhe kulokunjengomlilo otshisayo.
Mutumin banza yakan ƙulla mugunta, kuma jawabinsa yana kama da wuta mai ƙuna.
28 Umuntu ophambeneyo ungenisa ingxabano, lonyeyayo wehlukanisa umngane oseduze.
Fitinannen mutum yakan zuga tashin hankali, mai gulma kuma yakan raba abokai na kusa.
29 Umuntu wobudlwangudlwangu uhuga umakhelwane wakhe, amhambise ngendlela engalunganga.
Mutum mai tā-da-na-zaune-tsaye yakan ruɗi maƙwabcinsa ya kai shi a hanyar da ba ta da kyau.
30 Uvala amehlo akhe ukuceba izinto eziphambeneyo, eluma indebe zakhe aqede ububi.
Duk wanda ya ƙyifce da idonsa yana ƙulla maƙarƙashiya ce; duk wanda ya murguɗa leɓunansa yana niyya aikata mugunta ke nan.
31 Izimvu zekhanda zingumqhele wodumo; zitholakala endleleni yokulunga.
Furfura rawani ne mai daraja; akan same ta ta wurin yin rayuwa ta adalci.
32 Ophuza ukuthukuthela ungcono kuleqhawe, lobusa umoya wakhe kulothumba umuzi.
Gara ka zama mai haƙuri da ka zama jarumi, ya fi kyau ka iya mallakar kanka fiye da mallakar birane.
33 Inkatho iphoselwa ethangazini, kodwa isinqumo sayo sonke sivela eNkosini.
Akan jefa ƙuri’a a kan cinya, amma kowace shawara mai kyau daga Ubangiji ne.

< Izaga 16 >