< UNehemiya 5 >

1 Kwasekusiba khona ukukhala okukhulu kwabantu labomkabo bemelene labafowabo amaJuda.
To, sai maza da matansu suka tā da fara gunaguni mai tsanani a kan’yan’uwansu Yahudawa.
2 Ngoba kwaba khona abathi: Thina, amadodana ethu lamadodakazi ethu sibanengi; ngakho sithethe amabele ukuze sidle siphile.
Waɗansu suka ce, “Mu da’ya’yanmu maza da mata muna da yawa, muna bukatar hatsi domin mu ci mu rayu.”
3 Njalo kwaba khona abathi: Sibambisa amasimu ethu lezivini zethu lezindlu zethu ukuze sithenge amabele endlaleni.
Waɗansu kuwa suka ce, “Saboda yunwa mun jinginar da gonakinmu, da gonakin inabinmu, da gidajenmu don mu sami hatsi.”
4 Njalo kwaba khona abathi: Seboleke imali yomthelo wenkosi ngamasimu ethu lezivini zethu.
Har illa yau waɗansu suka ce, “Mun ci bashin kuɗi don mu biya haraji a kan gonakinmu, da gonakin inabinmu.
5 Khathesi-ke, inyama yethu injengenyama yabafowethu, abantwana bethu banjengabantwana babo; khangela-ke sehlisele phansi amadodana ethu lamadodakazi ethu abe yizigqili; kukhona-ke emadodakazini ethu asehliselwe phansi, njalo isandla sethu kasilamandla, ngoba abanye balamasimu ethu lezivini zethu.
Ga shi kuwa, mu da su dangin juna ne,’ya’yanmu da nasu kuma ɗaya ne, duk da haka an tilasta mu mu sa’ya’yanmu mata da maza su zama bayi. Har ma an riga an bautar waɗansu daga cikin’ya’yanmu mata, amma ba mu da iko mu ce kome, domin gonakinmu da gonakin inabinmu suna a hannun waɗansu mutane.”
6 Ngathukuthela kakhulu nxa ngisizwa ukukhala kwabo lalamazwi.
Sa’ad da na ji kukansu da waɗannan koke-koke, na husata ƙwarai.
7 Inhliziyo yami isicabangile phakathi kwami, ngasengilwisana lezikhulu lababusi, ngathi kubo: Libhadalisa inzuzo, ngulowo kumfowabo. Ngabamisela umhlangano omkhulu.
Na yi tunaninsu a zuciyata sa’an nan na zargi manyan gari da shugabanni. Na ce musu, “Kuna musguna wa’yan’uwanku ta wurin ba su rance da ruwa!” Saboda haka na kira babban taro gaba ɗaya don a magance wannan.
8 Ngasengisithi kibo: Thina ngamandla akithi sihlenge abafowethu amaJuda ababethengiswe ezizweni; lani selizathengisa abafowethu, kumbe bazathengiswa kithi yini? Basebethula, kabatholanga mpendulo.
Na ce, “Da dukan iyakar ƙoƙarinmu, mun fanshi’yan’uwanmu Yahudawan da aka sayar wa Al’ummai. Amma ga shi kuna sayar da’yan’uwanku ga Al’ummai, don kawai a sāke sayar mana da su!”
9 Ngasengisithi: Into eliyenzayo kayilunganga. Belingehambe yini ngokwesaba uNkulunkulu wethu ngenxa yehlazo lezizwe, izitha zethu?
Saboda haka na ci gaba na ce, “Abin da kuke yi a yanzu ba daidai ba ne. Bai kamata ku yi tafiya cikin tsoron Allahnmu don mu guji ba’ar Al’ummai abokan gābanmu ba?
10 Ngitsho lami, abafowethu, lenceku zami, besikweledisa imali lamabele. Asiyekeleni inzuzo lezi.
Ni ma da’yan’uwana da kuma mutanena muna ba wa mutane bashin kuɗi da kuma hatsi. Sai mu daina sha’anin ba da rance da ruwa!
11 Ake libabuyisele lalamuhla amasimu abo, izivini zabo, izihlahla zabo zemihlwathi, lezindlu zabo, lokwekhulu kwemali lokwamabele lokwewayini elitsha lokwamafutha elibabhadalisa khona.
Yau sai ku mayar musu da gonakinsu, da gonakin inabinsu, da na zaitunsu, da gidajensu, da kashi ɗaya bisa ɗari na kuɗi, da na hatsi, da na ruwan inabi, da na mai, waɗanda kuka karɓa a wurinsu.”
12 Basebesithi: Sizabuyisela, singabizi lutho kubo. Sizakwenza njalo njengokutsho kwakho. Ngasengibiza abapristi, ngabafungisa ukuthi benze njengalelilizwi.
Suka ce, “Za mu mayar musu, kuma ba za mu bukaci wani abu daga gare su ba. Za mu yi yadda ka faɗa.” Sai na tattara firistoci na kuma sa manyan gari da shugabanni su yi rantsuwa don su yi abin da suka yi alkawari.
13 Ngasengithintitha ithangazi lami ngathi: Ngokunjalo uNkulunkulu kathintithe wonke umuntu asuke endlini yakhe lemsebenzini wakhe ongasoze amise lelilizwi; langokunjalo kathintithwe angabi lalutho. Lebandla lonke lathi: Ameni. Bayidumisa iNkosi. Abantu basebesenza njengalelilizwi.
Na kuma kakkaɓe hannuna, na ce, “Duk wanda ya karya wannan alkawari, haka Allah zai kakkaɓe shi daga gidansa da aikinsa. Allah zai kakkaɓe shi, yă wofintar da shi!” Da jin wannan, sai dukan taron suka ce, “Amin,” suka kuma yabi Ubangiji. Mutane kuwa suka yi kamar yadda suka yi alkawari.
14 Futhi kusukela ngosuku angilaya ngalo ukuthi ngibe ngumbusi wabo elizweni lakoJuda, kusukela emnyakeni wamatshumi amabili kuze kube semnyakeni wamatshumi amathathu lambili kaAthakisekisi inkosi, iminyaka elitshumi lambili, mina labafowethu kasidlanga isinkwa sombusi.
Ban da haka ma, daga shekara ta ashirin ta Sarki Artazerzes, sa’ad da aka naɗa ni in zama gwamnansu a ƙasar Yahuda, har zuwa shekara ta talatin da biyu na mulkinsa, shekara sha biyu ke nan, ko ni, ko’yan’uwana, ba wanda ya ci abincin da akan ba wa gwamna.
15 Kodwa ababusi bamandulo ababengaphambi kwami babathwalisa nzima abantu, bethatha kibo isinkwa lewayini, emva kwalokhu amashekeli esiliva angamatshumi amane; lenceku zabo zabusa nzima phezu kwabantu; kodwa mina kangenzanga njalo ngenxa yokwesaba uNkulunkulu.
Amma gwamnonin farko, waɗanda suka riga ni, sun ɗaura wa mutane kaya mai nauyi suka karɓi shekel arba’in na azurfa daga gare su haɗe da abinci da kuma ruwan inabi. Har bayin masu mulki ma sun nawaya wa mutane. Amma ni ban yi haka ba, saboda ina tsoron Allah.
16 Phezu kwalokho-ke ngaqina emsebenzini walumduli, njalo kasithenganga insimu; lenceku zami zonke zabuthana lapho emsebenzini.
A maimakon haka, na miƙa kaina ga aiki a kan wannan katanga. Na tattara dukan mutanena a can don aikin; ba mu samar wa kanmu wata gona ba.
17 Lamadoda alikhulu lamatshumi amahlanu kumaJuda lakubabusi, lalabo abeza kithi bevela ezizweni ezisihanqileyo, babesetafuleni lami.
Bugu da ƙari, Yahudawa da shugabanni ɗari da hamsin suna ci daga teburina, haka ma waɗanda suka zo wurinmu daga ƙasashen da suke kewaye.
18 Lalokhu okwakulungiselwe usuku olulodwa kwakuyinkabi eyodwa, izimvu ezikhethiweyo eziyisithupha, lezinyoni zazilungiselwe mina, njalo phakathi kwensuku ezilitshumi okwalo lonke iwayini ngobunengi. Langalokhu kangizanga ngidinge isinkwa sombusi, ngoba ubugqili babunzima phezu kwalababantu.
Kowace rana akan shirya mini saniya ɗaya, zaɓaɓɓun tumaki shida da waɗansu kaji, kuma kowace kwana goma akan tanadar da ruwan inabi na kowane iri a yalwace. Duk da haka, ban taɓa nemi a ba ni abincin da akan ba wa gwamna ba, domin wahala ta yi wa jama’a yawa.
19 Ngikhumbule, Nkulunkulu wami, ngokuhle, konke engikwenzele lababantu.
Ka tuna da ni, ka yi mini alheri, ya Allah, saboda dukan abubuwan da na yi saboda waɗannan mutane.

< UNehemiya 5 >