< UNehemiya 11 >
1 Ngakho ababusi babantu bahlala eJerusalema; abantu abaseleyo basebesenza inkatho yokuphosa ukuze balethe oyedwa kwabalitshumi ukuhlala eJerusalema umuzi ongcwele, lengxenye eziyisificamunwemunye kweminye imizi.
To, fa, shugabannin mutane suka zauna a Urushalima, sauran mutanen kuma suka jefa ƙuri’a don su kawo mutum ɗaya daga kowane mutum goma don su zauna a Urushalima, birni mai tsarki, yayinda sauran tara suka zauna a garuruwansu.
2 Abantu basebebusisa wonke amadoda azinikela ngesihle ukuyahlala eJerusalema.
Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.
3 Lezi-ke zinhloko zesabelo ezahlala eJerusalema. Kodwa emizini yakoJuda bahlala, ngulowo kumfuyo yakhe, emizini yabo: UIsrayeli, abapristi, lamaLevi, lamaNethini, labantwana benceku zikaSolomoni.
Waɗannan su ne shugabannin yankuna waɗanda suka zauna a Urushalima (ko da yake waɗansu Isra’ilawa, da firistoci, da Lawiyawa, da ma’aikatan haikali, da zuriyar bayin Solomon, suka yi zama a cikin garuruwan Yahuda, kowanne a mallakarsa cikin garuruwa dabam-dabam,
4 EJerusalema kwahlala-ke abanye babantwana bakoJuda lababantwana bakoBhenjamini. Ebantwaneni bakoJuda: OAthaya indodana kaUziya indodana kaZekhariya indodana kaAmariya indodana kaShefathiya indodana kaMahalaleli, owabantwana bakoPerezi,
yayinda sauran mutane daga Yahuda da Benyamin suka zauna a Urushalima). Daga zuriyar Yahuda akwai, Atahiya ɗan Uzziya, ɗan Zakariya, ɗan Amariya, ɗan Shefatiya, ɗan Mahalalel, wani zuriyar Ferez;
5 loMahaseya indodana kaBharukhi indodana kaKolihoze indodana kaHazaya indodana kaAdaya indodana kaJoyaribi indodana kaZekhariya indodana kaShiloni.
da Ma’asehiya ɗan Baruk, ɗan Kol-Hoze, ɗan Hazahiya, ɗan Adahiya, ɗan Yohiyarib, ɗan Zakariya, zuriyar Shela.
6 Wonke amadodana kaPerezi ayehlala eJerusalema ayengamakhulu amane lamatshumi ayisithupha lesificaminwembili, amadoda alamandla.
Zuriyar Ferez waɗanda suka zauna a Urushalima sun kai ɗari huɗu da sittin da takwas, dukansu kuwa muhimman mutane ne.
7 Lala ngamadodana kaBhenjamini: USalu indodana kaMeshulamu indodana kaJowedi indodana kaPhedaya indodana kaKolaya indodana kaMahaseya indodana kaIthiyeli indodana kaJeshaya,
Daga zuriyar Benyamin akwai, Sallu ɗan Meshullam, ɗan Yowed, ɗan Fedahiya, ɗan Kolahiya, ɗan Ma’asehiya, ɗan Itiyel, ɗan Yeshahiya,
8 langemva kwakhe oGabayi, uSalayi, amakhulu ayisificamunwemunye lamatshumi amabili lesificaminwembili.
da mabiyansa, Gabbai da Sallai, mutum 928.
9 LoJoweli indodana kaZikiri wayengumboni phezu kwabo, loJuda indodana kaHasenuwa engowesibili phezu komuzi.
Yowel ɗan Zikri ne babban shugabansu, Yahuda kuma ɗan Hassenuwa, ya shugabanci Yanki na Biyu na birni.
10 Kubapristi: OJedaya indodana kaJoyaribi, uJakini,
Daga firistoci akwai, Yedahiya ɗan Yohiyarib, da Yakin,
11 uSeraya indodana kaHilikhiya indodana kaMeshulamu indodana kaZadoki indodana kaMerayothi indodana kaAhitubi, umphathi wendlu kaNkulunkulu,
da Serahiya ɗan Hilkiya, ɗan Meshullam, ɗan Zadok, ɗan Merahiyot, ɗan Ahitub, mai lura da abubuwa a cikin gidan Allah,
12 labafowabo ababesenza umsebenzi wendlu babengamakhulu ayisificaminwembili lamatshumi amabili lambili; loAdaya indodana kaJerohamu indodana kaPelaliya indodana kaAmzi indodana kaZekhariya indodana kaPashuri indodana kaMalikiya,
tare da’yan’uwansu waɗanda suke aiki domin haikali, su 822 ne. Akwai kuma Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Felaliya, ɗan Amzi, ɗan Zakariya, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya,
13 labafowabo, inhloko zaboyise, babengamakhulu amabili lamatshumi amane lambili; loAmashayi indodana kaAzareli indodana kaAhizayi indodana kaMeshilemothi indodana kaImeri,
da’yan’uwansa waɗanda suke shugabannin iyalai, su 242. Sai kuma Amashsai ɗan Azarel, ɗan Ahzai, ɗan Meshillemot, ɗan Immer,
14 labafowabo, amaqhawe alamandla, ikhulu lamatshumi amabili lesificaminwembili; lomboni phezu kwabo wayenguZabidiyeli indodana yomunye wabakhulu.
da’yan’uwansa, su 128 ne muhimman mutane. Babban shugabansu shi ne Zabdiyel ɗan Haggedolim.
15 LakumaLevi: OShemaya indodana kaHashubi indodana kaAzirikamu indodana kaHashabhiya indodana kaBuni;
Daga Lawiyawa kuwa akwai, Shemahiya ɗan Hasshub, ɗan Azrikam, ɗan Hashabiya, ɗan Bunni,
16 loShabethayi loJozabadi bezinhloko zamaLevi babephezu komsebenzi wangaphandle kwendlu kaNkulunkulu;
da Shabbetai, da kuma Yozabad, biyu cikin shugabanni Lawiyawa waɗanda suke da nawayar aiki waje da gidan Allah.
17 loMathaniya indodana kaMika indodana kaZabidi indodana kaAsafi owayeyinhloko yokuqalisa ukubonga emkhulekweni; loBakibukiya owesibili kubafowabo; loAbida indodana kaShamuwa indodana kaGalali indodana kaJeduthuni.
Sai kuma Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zabdi, ɗan Asaf, shugaban da yake bi da hidimar godiya da kuma addu’a. Sai Bakbukiya, na biyu a cikin’yan’uwansa; da Abda ɗan Shammuwa, ɗan Galal, ɗan Yedutun.
18 Wonke amaLevi emzini ongcwele ayengamakhulu amabili lamatshumi ayisificaminwembili lane.
Lawiyawan da suke cikin birni mai tsarki sun kai 284.
19 Labalindimasango, oAkubi, uTalimoni, labafowabo ababelinda amasango babelikhulu lamatshumi ayisikhombisa lambili.
Matsaran ƙofofi kuwa su ne, Akkub, da Talmon, da’yan’uwansu waɗanda suke tsaron ƙofofi, su 172 ne.
20 Lensali yakoIsrayeli, ababapristi, amaLevi, babesemizini yonke yakoJuda, ngulowo elifeni lakhe.
Sauran Isra’ilawa tare da firistoci, da Lawiyawa sun kasance a dukan garuruwan Yahuda, kowanne a mallakar kakansa.
21 LamaNethini ayehlala eOfeli; loZiha loGishipa babephezu kwamaNethini.
Ma’aikatan haikali sun zauna a kan tudun Ofel. Ziha, da Gishfa ne suke lura da su.
22 Njalo umboni wamaLevi eJerusalema wayenguUzi indodana kaBani indodana kaHashabhiya indodana kaMathaniya indodana kaMika. Owamadodana kaAsafi, abahlabeleli babeqondene lomsebenzi wendlu kaNkulunkulu.
Babban shugaban Lawiyawa a Urushalima shi ne Uzzi ɗan Bani, ɗan Hashabiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mika. Uzzi yana ɗaya daga zuriyar Asaf, waɗanda suke mawaƙan da suke da nawayar hidima a gidan Allah.
23 Ngoba kwakungumlayo wenkosi ngabo, njengokufunekayo kubahlabeleli, udaba losuku ngosuku lwalo.
Mawaƙa sun bi umarnan sarki, a kan abin da za su yi kowace rana.
24 Njalo uPethahiya indodana kaMeshezabeli, owabantwana bakoZera indodana kaJuda, wayesesandleni senkosi kulo lonke udaba lwabantu.
Fetahahiya ɗan Meshezabel, ɗaya daga zuriyar Zera ɗan Yahuda ne, wakilin sarki cikin dukan al’amuran da suka shafi mutane.
25 Lemizaneni lamasimu ayo, kwahlala abanye babantwana bakoJuda eKiriyathi-Arba lemizana yayo, laseDiboni lemizana yayo, laseJekabiseyeli lemizana yayo,
Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
26 laseJeshuwa, laseMolada, laseBeti-Peleti,
Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
27 laseHazari-Shuwali, laseBherishebha lemizana yayo,
da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
28 laseZikilagi, laseMekona lemizaneni yayo,
Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
29 laseEni-Rimoni, laseZora, laseJarimuthi,
Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
30 iZanowa, iAdulamu lemizana yayo, iLakishi lamasimu ayo, iAzeka lemizana yayo. Basebemisa inkamba kusukela eBherishebha kusiya esihotsheni seHinomu.
da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
31 Labantwana bakoBhenjamini kusukela eGeba babeseMikimashi, leAyija, leBhetheli lemizana yayo,
Zuriyar mutanen Benyamin daga Geba sun zauna a Mikmash, da Aiya, da Betel da ƙauyukanta,
32 iAnathothi, iNobi, iAnaniya,
da Anatot, da Nob, da Ananiya,
33 iHazori, iRama, iGithayimi,
da Hazor, da Rama, da Gittayim,
34 iHadidi, iZeboyimi, iNebalati,
da Hadid, da Zeboyim, da Neballat,
35 iLodi, leOno, isigodi sezingcitshi.
da Lod, da Ono, da kuma a Kwarin Masu sana’a.
36 LakumaLevi kwakulezigaba zakoJuda loBhenjamini.
Waɗansu gundumomin Lawiyawan Yahuda sun zauna a Benyamin.