< UMalaki 4 >

1 Ngoba khangelani, luyeza usuku oluvutha njengeziko; labo bonke abazigqajayo, yebo, bonke abenza inkohlakalo bazakuba yizibi; losuku oluzayo luzabatshisa, itsho iNkosi yamabandla, ukuze lungabatshiyeli impande kumbe ugatsha.
“Tabbatacce rana tana zuwa; za tă yi ƙuna kamar wutar maƙera. Dukan masu girman kai da kowane mai aikata mugunta zai zama ciyawa, wannan rana mai zuwa za tă ƙone su. Babu saiwa ko reshen da za a bar musu,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
2 Kodwa kini elesaba ibizo lami, iLanga lokulunga lizaphuma lilokusilisa empikweni zalo. Njalo lizaphuma liqolotsha njengamathole esibaya.
Amma ku da kuke girmama sunana, ranar adalci za tă fito tare da warkarwa a fikafikanta. Za ku kuwa fita kuna tsalle kamar’yan maruƙan da aka sake daga garke.
3 Lizanyathelela phansi ababi, ngoba bazakuba ngumlotha ngaphansi kwengaphansi yenyawo zenu ngosuku engizakwenza, itsho iNkosi yamabandla.
Sa’an nan za ku tattake mugaye; za su zama toka a ƙarƙashin tafin ƙafafunku a ranar da zan aikata waɗannan abubuwa, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
4 Khumbulani umlayo kaMozisi inceku yami, engamlaya wona eHorebe ngoIsrayeli wonke, izimiso lezahlulelo.
“Ku tuna da dokar bawana Musa, ƙa’idodi da dokokin da na ba shi a Horeb domin dukan Isra’ila.
5 Khangelani, ngizathuma uElija umprofethi kini lungakafiki usuku lweNkosi olukhulu lolwesabekayo.
“Ga shi, zan aika muku da annabi Iliya kafin babbar ranan nan mai banrazana ta Ubangiji tă zo.
6 Uzaphendulela-ke inhliziyo yaboyise ebantwaneni, lenhliziyo yabantwana kuboyise, hlezi ngize ngitshaye ilizwe ngesiqalekiso.
Zai juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, zukatan’ya’ya kuma ga iyayensu; in ba haka ba zan bugi ƙasar da hallaka gaba ɗaya.”

< UMalaki 4 >