< ULukha 14 >

1 Kwasekusithi ekungeneni kwakhe ngesabatha endlini yomunye wabakhulu kubaFarisi ukuthi adle isinkwa, bona basebemqaphela.
Wata ranar Asabaci, ya shiga gidan wani daya daga cikin shugabanin Farisawa domin cin abinci, mutane kuwa suna sa masa idanu.
2 Njalo khangela, kwakukhona umuntu othile phambi kwakhe owayelombizankulu.
Sai ga wani a gabansa mai ciwon fara.
3 UJesu wasephendula wakhuluma lezazumthetho labaFarisi, wathi: Kuvunyelwe yini ukusilisa ngesabatha?
Yesu ya tambaye masanan attaura da Farisawa, “Ya halata a wakar a ranan Asabaci, ko a'a?”
4 Kodwa bathula. Wasembamba wamsilisa wamyekela ukuthi ahambe.
Amma suka yi shiru. Yesu kuwa ya kama shi, ya warkar da shi, ya kuma sallame shi.
5 Wasebaphendula esithi: Nguwuphi kini ongathi elobabhemi kumbe inkabi yakhe ewele emgodini, futhi angahle ayikhuphe ngosuku lwesabatha?
Sai yace masu, “Wanene a cikinku in yana da jaki ko takarkari ya fadi a rijiya ran Asabaci, ba zai fitar da shi nan da nan ba?”
6 Abasazange babuyisele impendulo kuye ngalezizinto.
Sai suka kasa ba da amsar wadannan abubuwa.
7 Wasekhuluma umfanekiso kubo abanxusiweyo, ebona ukuthi bakhetha njani izihlalo zabahloniphekayo, wathi kubo:
Sa'adda Yesu ya lura da yadda wadanda aka gayyato sun zabi mazaunan alfarma, sai ya ba su misali yana ce masu,
8 Nxa unxusiwe ngumuntu emtshadweni, ungahlali esihlalweni sabahloniphekayo; hlezi kukhona omkhulu kulawe onxusiweyo nguye,
“Sa'adda wani ya gayyace ka zuwa bikin aure, kada ka zauna a wuri mai daraja, domin yana yiwuwa an gayyaci wani wanda ya fi ka daraja.
9 futhi okunxusileyo wena laye eze athi kuwe: Mxekele lo; khona uzaqala ukuhlala endaweni esekucineni usulenhloni.
Sa'adda wanda ya gayyace ku duka biyu ya zo, zai ce maka, 'Ka ba mutumin nan wurinka,' sa'annan a kunyace za ka koma mazauni mafi kaskanci.
10 Kodwa nxa unxusiwe, hamba uhlale endaweni esekucineni; ukuze, nxa efika okunxusileyo, athi kuwe: Mngane, yenyukela ngaphezulu; khona kuzakuba ludumo kuwe phambi kwabo abahlezi ekudleni lawe.
Amma idan an gayyace ka biki, sai ka je ka zauna a wuri mafi kaskanci, domin idan wanda ya gayyace ka ya zo, yana iya ce maka, 'Aboki, hawo nan mana'. Sannan za ka sami girma kenan a gaban dukan wadanda kuke zaune tare a kan teburi.
11 Ngoba wonke oziphakamisayo uzathotshiswa, lozithobayo uzaphakanyiswa.
Duk wanda ya daukaka kansa, za a kaskantar da shi, wanda ya kaskantar da kansa, kuma daukaka shi za a yi”.
12 Wasesithi lakulowo owayemnxusile: Nxa usenza ukudla kwemini loba ukudla kwantambama, unganxusi abangane bakho, loba abafowenu, loba izihlobo zakho, loba omakhelwane abanothileyo; hlezi labo babuye bakunxuse, futhi ukwenananiswa kwenziwe kuwe.
Yesu ya ce wa mutumin da ya gayyace shi, “Idan za ka gayyaci mutum cin abinci ko biki, kada ka gayyaci abokanka, ko 'yan'uwanka, ko danginka, ko makwabtanka masu arziki, kamar yadda suna iya gayyatar ka, sai ya zama an maida maka.
13 Kodwa nxa usenza idili, nxusa abayanga, izilima, iziqhuli, iziphofu;
Amma idan za ka kira biki sai ka gayyace matalauta, da nakasassu, da guragu, da makafi,
14 njalo uzabusiswa, ngoba abalalutho lokukwenanisa; ngoba uzakwenaniselwa ekuvukeni kwabalungileyo.
za ka kuwa sami albarka da yake ba su da hanyar saka maka. Gama za a saka maka a ranar tashin masu adalci.”
15 Kwathi omunye kwababehlezi laye ekudleni esezwile lezizinto wathi kuye: Ubusisiwe lowo ozakudla isinkwa embusweni kaNkulunkulu.
Da daya daga cikin wadanda ke zama akan teburi da Yesu ya ji wadannan abubuwa, sai ya ce masa, “Albarka ta tabbata ga wanda zai ci abinci a mulkin Allah!”
16 Kodwa wathi kuye: Umuntu othile wenza ukudla kwantambama okukhulu, wanxusa abanengi.
Amma Yesu ya ce masa, “Wani mutum ne ya shirya babban biki ya gayyaci mutane da yawa.
17 Ngesikhathi sokudla kwantambama wasethuma inceku yakhe ukuthi ithi kwabanxusiweyo: Wozani, ngoba sekulungisiwe konke.
Da lokacin biki ya yi, sai ya aiki bawansa ya ce wa wadanda aka gayyata, “Ku zo, duk an shirya kome.”
18 Kodwa bonke baqala omunye lomunye ukuzixolisela. Owokuqala wathi kuye: Ngithenge insimu, ngimele ukuhamba ngiyeyibona; ngiyakuncenga, akungixolisele.
Sai dukansu, suka fara kawo dalilai. Na farko ya ce masa, 'Na sayi gona, lalle ne in je in gan ta. Ina rokonka ka dauke mani.'
19 Lomunye wathi: Sengithenge izipane ezinhlanu zenkabi, ngiya ukuzilinga; ngiyakuncenga, akungixolisele.
Sai wani ya ce, 'Na sayi shanu garma biyar, ina so in gwada su. Ina ronkan ka, ka dauke mani.'
20 Lomunye wathi: Sengithethe umfazi, ngakho ngingeze ngeza.
Wani mutum kuma ya ce, 'Na yi aure, don haka ba zan iya zuwa ba.'
21 Isibuyile leyonceku yayibikela lezizinto inkosi yayo. Wasethukuthela umninindlu wathi encekwini yakhe: Phuma ngokuphangisa uye emigwaqweni lendleleni zomuzi, ulethe abayanga lezilima leziqhuli leziphofu ubangenise lapha.
Da bawan ya zo ya fadi wa maigidansa wadannan abubuwa, sai maigidan yayi fushi, ya ce wa bawansa, jeka da sauri ka bi cikin titunan birni da kwararo-kwararo, ka kawo gajiyayyu, da nakasassu, da makafi, da guragu.'
22 Inceku yasisithi: Nkosi, sekwenziwe njengokulaya kwakho, njalo indawo isesekhona.
Sai bawan ya ce, 'Maigida, abin da ka umarta an gama, amma har yanzu da sauran wuri.”
23 Yasisithi inkosi encekwini: Phuma uye ezindleleni lezintangweni ubacindezele bangene, ukuze igcwaliswe indlu yami.
Sai maigidan ya ce wa bawan, 'Jeka, ka bi kwararo-kwararo da hanyoyin karkara, ka rinjayi mutane su shigo, don a cika gidana.
24 Ngoba ngithi kini: Kakho kulamadoda ayenxusiwe ozakuzwa ukudla kwami kwantambama.
Gama ina gaya maku, babu ko daya daga cikin mutanen da na gayyata da farko da zai dandana bikina.”
25 Kwakuhamba laye amaxuku amanengi; wasetshibilika wathi kuwo:
Ana nan, taron suna tafiya tare da shi, sai ya juya ya ce masu,
26 Uba umuntu esiza kimi, futhi engazondi uyise, lonina, lomkakhe, labantwana, labafowabo, labodadewabo, yebo ngitsho leyakhe impilo, angebe ngumfundi wami.
“Duk mai zuwa wurina amma bai ki mahaifinsa da mahaifiyarsa, da matarsa, da 'ya'yansa, da 'yan'uwansa maza da mata ba - I, har da ransa ma, ba zai iya zama almajirina ba.
27 Njalo loba ngubani ongathwali isiphambano sakhe angilandele, angebe ngumfundi wami.
Duk wanda bai dauki gijiyensa ya biyo ni ba, ba zai iya zama almajirina ba.
28 Ngoba nguwuphi kini, othi efuna ukwakha umphotshongo, ongaqali ahlale phansi, abale indleko, ukuthi ulakho yini okokuqedisa?
Wanene a cikinku wanda yake niyyar gina bene, da ba zai zauna ya yi lissafin abin da zai kashe ba tun da farko, ko yana da ishashen kudi da zai iya kare aikin?
29 Ukuze hlezi, kuthi esebekile isisekelo kodwa angabi lamandla okuqeda, bonke abakubonayo baqale ukumhleka,
Kada ya zama bayan da ya sa harsashin ginin, ya kasa gamawa, har duk wadanda suka gani su fara yi masa ba'a,
30 besithi: Lumuntu waqala ukwakha, kodwa kabanga lamandla okuqeda.
su rika cewa, ga mutumin nan ya fara gini amma ya kasa gamawa.'
31 Loba yiyiphi inkosi ezakuya empini imelene lenye inkosi engaqali ihlale phansi inakane ngokuthi ilamandla yini ngenkulungwane ezilitshumi okuhlangabezana laleyo eza ilenkulungwane ezingamatshumi amabili ukumelana layo?
Ko kuwa wanne sarki ne, in za shi je yaki da wani sarki, da ba zai zauna da farko ya yi shawara ya ga ko shi mai jarumawa dubu goma zai iya karawa da dayan sarkin mai jarumawa dubu ashirin ba?
32 Kodwa uba kungenjalo, ingathi isekhatshana leyo, ithume amanxusa icele okokuthula.
In kuwa ba zai iya ba, to tun wancan yana nesa, sai ya aiki wakili ya kuma tambayo sharudan salama.
33 Ngakho kunjalo wonke kini ongadeli konke alakho, angeke aba ngumfundi wami.
Haka ma, ba wani a cikinku wanda bai rabu da duk abin da ya mallaka ba, da zai iya zama almajirina.”
34 Itshwayi lihle; kodwa uba itshwayi seliduma, lizavuselelwa ngani?
“Gishiri abu ne mai kyau, amma idan gishiri ya sane, da me za a dadada shi?
35 Kalifanele lamhlabathi ledundulu lomquba; kodwa liyalahlwa ngaphandle. Olendlebe zokuzwa, akezwe.
Ba shi da wani anfani a kasa, ko ya zama taki. Sai dai a zubar kawai. Duk mai kunnen ji, ya ji.”

< ULukha 14 >