< ULevi 22 >
1 INkosi yasikhuluma kuMozisi isithi:
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 Tshono kuAroni lakumadodana akhe ukuthi bazehlukanise lezinto ezingcwele zabantwana bakoIsrayeli, bangangcolisi ibizo lami elingcwele; ngoba zingcwele kimi: NgiyiNkosi.
“Faɗa wa Haruna da’ya’yansa maza, su lura da tsarkakakkun abubuwan da Isra’ilawa suka keɓe gare ni da bangirma, saboda ba za su ƙazantar da sunana mai tsarki ba. Ni ne Ubangiji.
3 Tshono kibo uthi: Loba nguwuphi umuntu ezizukulwaneni zenu owenzalo yenu yonke osondela ezintweni ezingcwele, abantwana bakoIsrayeli abazingcwelisela iNkosi, nxa ukungcola kwakhe kuphezu kwakhe, lowomuntu uzaqunywa asuke phambi kwami. NgiyiNkosi.
“Faɗa musu cewa, ‘Don tsararraki masu zuwa, in wani zuriyarku ya ƙazantu, duk da haka ya kusaci tsarkakakku hadayun da Isra’ilawa suka keɓe ga Ubangiji, dole a raba wannan mutum daga gabana. Ni ne Ubangiji.
4 Ngulowo lalowo owenzalo kaAroni, ongumlephero, loba olokugobhoza, kangadli ezintweni ezingcwele aze ahlambuluke. Lothinta lakuphi okungcoliswe yisidumbu, kumbe indoda okuphuma kuyo ubudoda bokuhlangana,
“‘In zuriyar Haruna yana da kuturu, ko mai ɗiga, ba zai ci daga cikin tsarkakakkun abubuwa ba, sai lokacin da ya tsarkaka. Duk wanda ya taɓa wani abu marar tsarki na mamaci, ko wanda maniyyinsa yake ɗiga,
5 kumbe loba ngubani othinta loba yiyiphi into ehuquzelayo, angcoliswa yiyo, kumbe umuntu angcoliswa nguye, ngakho konke ukungcola kwakhe,
da duk kuma wanda ya taɓa wani abu mai rarrafe wanda yake ƙazantarwa, ko kuwa wani mutum mai ƙazanta,
6 umuntu othinta lokhu uzakuba ngongcolileyo kuze kuhlwe, angadli okwezinto ezingcwele ngaphandle kokuthi ageze umzimba wakhe ngamanzi.
duk mutumin da ya taɓa kowane irin abu haka, zai ƙazantu har yamma, ba kuwa zai ci daga cikin tsarkakakkun abubuwan nan ba, sai ya yi wanka tukuna.
7 Nxa selitshonile ilanga uzahlambuluka; lemva kwalokho angadla okwezinto ezingcwele, ngoba kuyikudla kwakhe.
Sa’ad da rana ta fāɗi, zai zama tsarkakakke, bayan wannan kuwa zai iya cin tsarkakakkun hadayu, gama abincinsa ne.
8 Ingcuba lokudatshuliweyo kangakudli ukuzingcolisa ngakho. NgiyiNkosi.
Kada yă ci wani abin da ya mutu mushe, ko wanda namun jeji suka yayyaga, don kada yă ƙazantar da kansa. Ni ne Ubangiji.
9 Ngakho bazagcina umlayo wami, ukuze bangathwali isono ngawo, bafele kuso, sebewungcolisile. NgiyiNkosi ebangcwelisayo.
“‘Firistoci za su kiyaye umarnaina don kada su yi laifi su mutu saboda sun rena su. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da su masu tsarki.
10 Njalo kakho owemzini ozakudla into engcwele. Ohlala lompristi loyisisebenzi esiqhatshiweyo kangadli into engcwele.
“‘Duk wanda ba daga cikin iyalin firistoci ba, ko da yake yana zama tare da su, ko kuwa an ɗauke shi yana yin musu aiki, ba zai ci daga cikin tsarkakakkun hadayun ba.
11 Kodwa uba umpristi ethenga umuntu eyintengo yemali yakhe, yena angadla okwayo, lozelwe emzini wakhe, bona bangadla okokudla kwakhe.
Amma in firist ya sayi bawa da kuɗi, ko kuwa in an haifi bawan a gidansa, wannan bawan zai iya cin tsattsarkan abincin.
12 Lendodakazi yompristi, uba isiba ngeyendoda yemzini, yona kayingadli okomnikelo wezinto ezingcwele.
In’yar firist ta auri wani da ba firist ba, ba za tă ci wani tsarkakakkun sadaka ba.
13 Kodwa indodakazi yompristi, nxa ingumfelokazi loba ingelahliweyo ingelanzalo, isibuyele emzini kayise njengebutsheni bayo, izakudla okokudla kukayise; kanti kakho owemzini ongadla kukho.
Amma idan’yar firist ta zama gwauruwa ko sakakkiya, ba ta da’ya’ya, ta kuwa dawo don tă zauna a gidan mahaifinta kamar matashiya, za tă iya cin abincin.
14 Njalo nxa umuntu esidla into engcwele ngokungazi, uzakwengezelela kuyo ingxenye yesihlanu yayo, anike umpristi into engcwele.
“‘In wani ya ci tsarkakakken abinci cikin kuskure, dole yă maido wa firist hadayar, yă kuma ƙara kashi ɗaya bisa biyar na tamanin abin.
15 Njalo kabayikungcolisa izinto ezingcwele zabantwana bakoIsrayeli abaziphakamisela iNkosi,
Firist ɗin ba zai ƙasƙantar da tsarkakakkun hadayun da Isra’ilawa suka kawo ga Ubangiji
16 babenze bathwale ububi becala, lapho besidla izinto zabo ezingcwele; ngoba ngiyiNkosi ebangcwelisayo.
ta wurin barinsu su ci tsarkakakkun hadayu, ta yin haka su jawo wa kansu laifin da zai bukaci biya ba. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da ku masu tsarki.’”
17 INkosi yasikhuluma kuMozisi isithi:
Ubangiji ya ce wa Musa,
18 Tshono kuAroni, lakumadodana akhe, lakubo bonke abantwana bakoIsrayeli, uthi kubo: Ngulowo lalowo owendlu kaIsrayeli, lowabezizweni koIsrayeli, ozanikela umnikelo wakhe ngezithembiso zabo zonke, langokweminikelo yabo yonke yesihle, abazayinikela eNkosini kube ngumnikelo wokutshiswa,
“Yi wa Haruna da’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa magana ka ce musu, ‘In waninku, ko mutumin Isra’ila, ko baƙon da yake zama a Isra’ila, ya kawo kyauta don hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji, ko don yă cika alkawari, ko kuwa a matsayin hadaya ta yardar rai,
19 ukuze lemukeleke, iduna elingelasici, elezinkomo, elezimvu, loba elembuzi.
dole ku miƙa dabba namiji marar lahani, daga shanu, tumaki, ko awaki, domin yă zama yardajje a madadinku.
20 Linganikeli loba ngakuphi okulesici kukho, ngoba kakuyikwemukeleka kini.
Kada ku kawo wani abu mai lahani, domin ba zai zama yardajje ba a madadinku.
21 Umuntu, nxa enikela-ke umhlatshelo weminikelo yokuthula eNkosini wesithembiso esikhethekileyo loba womnikelo wesihle, enkomeni loba ezimvini, kumele uphelele ukuze wemukeleke, kungabi lasici kuwo.
Sa’ad da wani ya kawo hadaya ta salama daga garken shanu, ko na tumaki, ga Ubangiji don yă cika wani alkawari na musamman, ko hadaya ta yardar rai, dole yă zama marar lahani, ko tabo, don yă zama yardajje.
22 Eziyiziphofu, kumbe ezephukileyo, kumbe eziyizilima, kumbe ezilensumpa, kumbe eziloqweqwe, kumbe ezilamathumba, linganikeli lezi eNkosini, futhi linganikeli kulezi umnikelo owenziwe ngomlilo eNkosini phezu kwelathi.
Kada ku miƙa wa Ubangiji dabbobi makafi, ko naƙasassu, ko masu gundumi, ko masu ɗiga, ko masu susa, ko masu kirci. Kada ku sa wani daga cikin waɗannan a bisa bagade a matsayin hadaya, gama hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
23 Kodwa inkunzi loba imvu elesitho eselulekileyo kumbe esidundubeleyo lingayinikela ibe ngumnikelo wesihle; kodwa kayiyikwemukeleka ukuba ngeyesithembiso.
Za ku iya miƙa hadaya ta yardar rai da maraƙi, ko tunkiya mai naƙasa, ko marar cikakken lafiya, amma ba za tă zama yardajje don cika alkawarin da aka yi ba.
24 Njalo linganikeli eNkosini okuhluzukileyo kumbe okugxotshiweyo loba okudatshuliweyo loba okuqunyiweyo; lingakwenzi elizweni lakini.
Ba za ku miƙa wa Ubangiji dabbar da lunsayinta yake da ƙujewa, ko dandaƙewa, ko yagewa, ko yankewa ba.
25 Ngokuvela esandleni sowemzini linganikeli isinkwa sikaNkulunkulu wenu okuvela kuzo zonke lezi; ngoba ukonakala kwazo kukuzo, isici sikuzo, kaziyikwemukeleka kini.
Ba za ku kuma karɓi irin waɗannan dabbobi daga hannun baƙi ku miƙa su a matsayin abinci ga Allahnku ba. Ba za su zama yardajje a madadinku ba, domin sun naƙasa, suna kuma da lahani.’”
26 INkosi yasikhuluma kuMozisi isithi:
Ubangiji ya ce wa Musa,
27 Nxa kuzalwa inkunzi loba imvu loba imbuzi, izakuba ngaphansi kukanina insuku eziyisikhombisa. Njalo kusukela kusuku lwesificaminwembili njalo kusiya phambili izakwemukeleka ibe ngumnikelo, umnikelo owenzelwe iNkosi ngomlilo.
“Sa’ad da aka haifi ɗan maraƙi, tunkiya, ko akuya, sai yă kasance da mahaifiyarsa kwana bakwai. Daga rana ta takwas zuwa gaba, zai zama yardajje hadaya, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
28 Kodwa inkomokazi loba imvukazi lingayihlabi lomntwana wayo ngasuku lunye.
Kada a yanka saniya, ko tunkiya da ɗanta rana ɗaya.
29 Njalo nxa lihlabela iNkosi umhlatshelo wokubonga, lizawuhlaba ukuze lemukeleke.
“Sa’ad da kuka miƙa hadaya ta godiya ga Ubangiji, ku miƙa ta a yadda za tă zama yardajje a madadinku.
30 Uzadliwa ngalolosuku, lingatshiyi okwawo kuze kube sekuseni. NgiyiNkosi.
Dole a ci hadayar a ranar; kada a bar saura sai da safe. Ni ne Ubangiji.
31 Ngakho gcinani imilayo yami, liyenze. NgiyiNkosi.
“Ku kiyaye dokokina, ku kuma bi su. Ni ne Ubangiji.
32 Njalo lingeyisi ibizo lami elingcwele, kodwa ngizangcweliswa phakathi kwabantwana bakoIsrayeli. NgiyiNkosi elingcwelisayo,
Kada ku ƙasƙantar da sunana mai tsarki. Dole Isra’ilawa su gane Ni mai tsarki ne. Ni ne Ubangiji, wanda ya keɓe ku a matsayin tsarkaka
33 eyalikhupha elizweni leGibhithe ukuze ngibe nguNkulunkulu wenu. NgiyiNkosi.
da kuma wanda ya fitar da ku daga Masar don in zama Allahnku. Ni ne Ubangiji.”