< ULevi 18 >

1 INkosi yasikhuluma kuMozisi isithi:
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 Tshono ebantwaneni bakoIsrayeli uthi kubo: NgiyiNkosi uNkulunkulu wenu.
“Yi wa Isra’ilawa magana ka kuma faɗa musu cewa, ‘Ni ne Ubangiji Allahnku.
3 Lingenzi njengokwemisebenzi yelizwe leGibhithe lapho elalihlala khona, lingenzi futhi njengokwemisebenzi yelizwe leKhanani engililetha kulo. Lingahambi ngemithetho yabo.
Kada ku yi yadda suke yi a Masar inda da kuke zama, kuma ba a ku yi kamar yadda suke yi a ƙasar Kan’ana inda nake kawo ku ba. Kada ku yi yadda suke yin abubuwa.
4 Lizakwenza izahlulelo zami ligcine izimiso zami, ukuhamba kuzo. NgiyiNkosi uNkulunkulu wenu.
Dole ku kiyaye dokokina kuma ku lura ku bi farillaina. Ni ne Ubangiji Allahnku.
5 Ngakho lizagcina izimiso zami lezahlulelo zami; okuthi uba umuntu ezenza uzaphila ngazo. NgiyiNkosi.
Ku kiyaye farillaina da dokokina, gama mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu. Ni ne Ubangiji.
6 Kakungasondeli lamuntu lakusiphi isihlobo senyama yakhe ukwembula ubunqunu baso. NgiyiNkosi.
“‘Kada wani ya kusaci wani dangi na kusa don yă yi jima’i. Ni ne Ubangiji.
7 Ungembuli ubunqunu bukayihlo lobunqunu bukanyoko; ungunyoko, ungembuli ubunqunu bakhe.
“‘Kada ka ƙasƙantar da mahaifinka ta wurin kwana da mahaifiyarka. Ita mahaifiyarka ce; kada ka yi jima’i da ita.
8 Ungembuli ubunqunu bomkayihlo, buyibunqunu bukayihlo.
“‘Kada ka yi jima’i da matar mahaifinka, wannan zai ƙasƙantar da mahaifinka.
9 Ubunqunu bukadadewenu, indodakazi kayihlo loba indodakazi kanyoko, ezelwe ekhaya loba ezelwe ngaphandle, ungembuli ubunqunu babo.
“‘Kada ka yi jima’i da’yar’uwarka, ko’yar mahaifinka ko’yar mahaifiyarka, ko an haife ta a gida ɗaya da kai ko kuwa a wani wuri dabam.
10 Ungembuli ubunqunu bendodakazi yendodana yakho, loba bendodakazi yendodakazi yakho, ngoba bayibunqunu bakho.
“‘Kada ka yi jima’i da’yar ɗanka ko’yar’yarka, wannan zai ƙasƙantar da kai.
11 Ubunqunu bendodakazi yomkayihlo ezelwe nguyihlo, ingudadewenu, ungembuli ubunqunu bayo.
“‘Kada ka yi jima’i da’yar matar mahaifinka wadda aka haifa wa mahaifinka; ita’yar’uwarka ce.
12 Ungembuli ubunqunu bukadadewabo kayihlo, ngoba eyisihlobo sikayihlo.
“‘Kada ka yi jima’i da’yar’uwar mahaifinka, ita dangin mahaifinka ne na kusa.
13 Ungembuli ubunqunu bukadadewabo kanyoko, ngoba eyisihlobo sikanyoko.
“‘Kada ka yi jima’i da’yar’uwar mahaifiyarka, domin ita dangin mahaifiyarka ce na kusa.
14 Ungembuli ubunqunu bomfowabo kayihlo; ungasondeli kumkakhe, ngoba enguyihlokazi.
“‘Kada ka ƙasƙantar da ɗan’uwan mahaifinka ta wurin kusaci matarsa don ka yi jima’i da ita, ita bābarka ce.
15 Ungembuli ubunqunu bukamalokozana; ungumkandodana yakho, ungembuli ubunqunu bakhe.
“‘Kada ka yi jima’i da matar ɗanka. Ita matar ɗanka ne; kada ka yi jima’i da ita.
16 Ungembuli ubunqunu bomkamfowenu, buyibunqunu bomfowenu.
“‘Kada ka yi jima’i da matar ɗan’uwanka; wannan zai ƙasƙanta ɗan’uwanka.
17 Ungembuli ubunqunu bowesifazana lobendodakazi yakhe; ungathathi indodakazi yendodana yakhe loba indodakazi yendodakazi yakhe, ukwembula ubunqunu bayo; bayizihlobo; kuyinkohlakalo.
“‘Kada ka yi jima’i da mace da kuma’yarta. Kada ka yi jima’i da’yar ɗanta ko’yar’yarta; su danginta ne na kusa. Wannan mugun abu ne.
18 Ungathathi owesifazana kanye lodadewabo ukumhlupha, ukwembula ubunqunu bakhe kanye laye empilweni yakhe.
“‘Kada ka auri’yar’uwar matarka ta zama kishiyar matarka ka kuma yi jima’i da ita yayinda matarka tana da rai.
19 Ungasondeli kowesifazana ekwehlukanisweni kokungcola kwakhe ukwembula ubunqunu bakhe.
“‘Kada ka kusaci mace don ka yi jima’i da ita a lokacin ƙazantar al’adarta.
20 Ungalali lomkamakhelwane wakho ukungcola ngaye.
“‘Kada ka yi jima’i da matar maƙwabcinka ka ƙazantar da kanka tare da ita.
21 Unganiki okwenzalo yakho ukuthi ukudabulisele kuMoleki; ungangcolisi ibizo likaNkulunkulu wakho. NgiyiNkosi.
“‘Kada ku ba da wani daga cikin’ya’yanku don a yi hadaya wa Molek, gama ba za ku ƙasƙantar da sunan Allahnku ba. Ni ne Ubangiji.
22 Ungalali lowesilisa njengokulala lowesifazana; kuyisinengiso.
“‘Kada ka kwana da namiji kamar yadda namiji yakan kwana da ta mace, wannan abin ƙyama ne.
23 Ungalali laloba yiyiphi inyamazana ukungcola ngayo; futhi owesifazana angemi phambi kwenyamazana ukulala layo; kuyingxube elihlazo.
“‘Kada ka yi jima’i da dabba ka ƙazantar da kanka. Mace ba za tă ba da kanta ga dabba don yă yi jima’i da ita ba; wannan abin ƙyama ne.
24 Lingazingcolisi langenye yalezizinto, ngoba ngazo zonke lezizinto izizwe ziyangcoliswa engizixotsha phambi kwenu.
“‘Kada ku ƙazantar da kanku da wani daga cikin waɗannan, domin haka al’umman da zan kora a gabanku suka ƙazantu.
25 Ngalokho ilizwe lingcolile; ngakho ngiphindisela ububi balo phezu kwalo, lelizwe liyabahlanza abahlali balo.
Har ƙasar ma ta ƙazantu, saboda haka na hukunta ta saboda zunubinta, ƙasar kuwa ta amayar da mazaunanta.
26 Ngakho lina lizagcina izimiso zami lezahlulelo zami, lingenzi okwazo zonke lezizinengiso; owokuzalwa elizweni loba owemzini ohlala njengowezizwe phakathi kwenu.
Amma dole ku kiyaye farillaina da kuma dokokina. Kada haifaffe ɗan ƙasa da baƙin da suke zama a cikinku yă yi wani daga cikin waɗannan abubuwa banƙyama,
27 Ngoba zonke lezizinengiso bazenza abantu balelolizwe ababekhona ngaphambi kwenu, ngakho ilizwe langcola.
gama mutanen da suka zauna a wannan ƙasa kafin ku sun aikata dukan waɗannan abubuwa, suka kuma ƙazantu.
28 Ukuze ilizwe lingalihlanzi lapho lilingcolisa, njengalokhu lahlanza isizwe esasikhona ngaphambi kwenu.
Kuma in kuka ƙazantar da ƙasar, za tă amayar da ku kamar yadda ta amayar da al’umman da suka riga ku.
29 Ngoba wonke owenza okwalezizinengiso, imiphefumulo ekwenzayo izaqunywa isuke ebantwini bayo.
“‘Duk wanda ya yi wani daga cikin waɗannan abubuwa banƙyama, dole a fid da mutumin daga cikin mutanensa.
30 Ngakho lizagcina umlayo wami, ukuze lingenzi okwalezozimiso eziyisinengiso ezenziwa ngaphambi kwenu, ukuthi lingazingcolisi ngazo. NgiyiNkosi uNkulunkulu wenu.
Ku kiyaye umarnaina kuma kada yi ku wata al’ada mai banƙyamar da aka yi kafin ku zo kuma kada ku ƙazantar da kanku da su. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”

< ULevi 18 >