< UJohane 17 >

1 UJesu wakhuluma lezizinto, waphakamisela amehlo akhe ezulwini, wathi: Baba, ihola selifikile; dumisa iNdodana yakho, ukuze layo iNdodana yakho ikudumise;
Bayan da Yesu ya faɗi wannan, sai ya dubi sama ya yi addu’a ya ce, “Uba, lokaci ya yi. Ka ɗaukaka Ɗanka, don Ɗanka yă ɗaukaka ka.
2 njengoba uyinikile amandla phezu kwayo yonke inyama, ukuze bonke obanike yona, ibanike impilo elaphakade. (aiōnios g166)
Gama ka ba shi iko bisa dukan mutane domin yă ba da rai madawwami ga duk waɗanda ka ba shi. (aiōnios g166)
3 Lalokhu yimpilo elaphakade, ukuthi bazi wena uNkulunkulu wedwa weqiniso, loJesu Kristu omthumileyo. (aiōnios g166)
Rai madawwami kuwa shi ne, su san ka, Allah makaɗaici mai gaskiya, da kuma Yesu Kiristi, wanda ka aiko. (aiōnios g166)
4 Mina ngikudumisile emhlabeni; ngiwuqedile umsebenzi obunginike wona ukuthi ngiwenze;
Na ɗaukaka ka a duniya ta wurin gama aikin da ka ba ni.
5 khathesi-ke ngidumise wena, Baba, ngilawe uqobo ngenkazimulo engangilayo kanye lawe ungakabi khona umhlaba.
Yanzu ya Uba, ka ɗaukaka ni a gabanka da ɗaukakar da dā nake da ita tun kafin a kafa duniya.
6 Ngilibonakalisile ibizo lakho ebantwini onginike bona bevela emhlabeni; babengabakho, njalo wanginika bona; balilondolozile ilizwi lakho.
“Na bayyana ka ga waɗanda ka ba ni a duniya. Su naka ne; kai ka ba ni su sun kuma yi biyayya da maganarka.
7 Khathesi sebesazi ukuthi konke, loba yikuphi onginike khona, kuvela kuwe;
Yanzu sun san cewa duk abin da ka ba ni daga gare ka ya fito.
8 ngoba amazwi onginike wona, ngibanikile wona; bawemukela, njalo bayazi ngeqiniso ukuthi ngiphuma kuwe, bakholiwe ukuthi ungithumile wena.
Na ba su kalmomin da ka ba ni sun kuwa karɓa. Sun san tabbatacce daga wurinka na fito. Sun kuma gaskata kai ka aiko ni.
9 Mina ngiyabakhulekela bona; kangikhulekeli umhlaba, kodwa labo onginike bona, ngoba bangabakho;
Ina addu’a dominsu. Ba domin duniya nake addu’a ba, amma domin waɗanda ka ba ni, gama su naka ne.
10 njalo konke okwami kungokwakho, lokwakho kungokwami; njalo ngidunyisiwe kubo.
Duk abin da nake da shi naka ne, kuma duk abin da kake da shi nawa ne. Na kuwa sami ɗaukaka ta wurinsu.
11 Njalo kangisekho emhlabeni, kodwa basemhlabeni bona, njalo mina ngiyeza kuwe. Baba oNgcwele, balondoloze ebizweni lakho labo onginike bona, ukuze babe munye, njengathi.
Ba sauran zamana a duniya, amma waɗannan a duniya suke, ni kuwa ina zuwa wurinka. Ya Uba Mai Tsarki, ka kiyaye su ta wurin ikon sunanka, sunan da ka ba ni, don su zama ɗaya kamar yadda muke ɗaya.
12 Lapho ngiselabo emhlabeni, mina ngabalondoloza ebizweni lakho; labo onginike bona ngibalindile, njalo kakho kubo olahlekileyo, ngaphandle kwendodana yokulahlwa, ukuze kugcwaliseke umbhalo.
Yayinda nake tare da su, na kāre su na kuma kiyaye su ta wurin sunan nan da ka ba ni. Ba ko ɗayan da ya ɓace, sai dai wannan da aka ƙaddara zuwa ga hallaka don Nassi yă cika.
13 Kodwa khathesi ngiza kuwe, njalo lezizinto ngizikhuluma emhlabeni, ukuze babe lentokozo yami igcwalisekile kubo.
“Yanzu ina zuwa wurinka, sai dai na faɗi waɗannan abubuwa ne tun ina a duniya domin farin ciki yă zama cikakke a cikinsu.
14 Mina ngibanikile ilizwi lakho, lomhlaba ubazondile, ngoba bengeyisibo abomhlaba, njengoba mina ngingesuye owomhlaba.
Na gaya musu maganarka duniya kuwa ta ƙi su, don su ba na duniya ba ne yadda ni ma ba na duniya ba ne.
15 Kangiceli ukuthi ubasuse emhlabeni, kodwa ukuze ubalondoloze kokubi.
Ba addu’ata ba ce ka ɗauke su daga duniya ba, sai dai ka kāre su daga mugun nan.
16 Kabasibo abomhlaba, njengalokhu mina ngingesuye owomhlaba.
Su ba na duniya ba ne, kamar yadda ni ma ba na duniya ba ne.
17 Bangcwelise eqinisweni lakho; ilizwi lakho liliqiniso.
Ka tsarkake su ta wurin gaskiya; maganarka ce gaskiya.
18 Njengalokhu wangithuma emhlabeni, lami ngibathumile emhlabeni.
Kamar yadda ka aiko ni cikin duniya, haka ni ma na aike su cikin duniya.
19 Njalo mina ngizehlukanisela bona, ukuze labo behlukaniswe eqinisweni.
Saboda su ne na tsarkake kaina, domin su ma a tsarkake su da gaske.
20 Njalo kangiceleli laba bodwa, kodwa lalabo abazakholwa kimi ngelizwi labo;
“Addu’ata ba saboda masu bina kaɗai ba ne. Ina addu’a kuma saboda waɗanda za su gaskata da ni ta wurin maganarsu.
21 ukuze bonke babe munye; njengalokhu wena, Baba, ukimi, lami ngikuwe, ukuze labo babe munye kithi; ukuze umhlaba ukholwe ukuthi wena ungithumile.
Ina so dukansu su zama ɗaya, ya Uba, kamar yadda kake a cikina, ni kuwa a cikinka. Haka su ma bari su zauna cikinmu, domin duniya ta gaskata cewa kai ka aiko ni.
22 Lenkazimulo mina onginike yona, ngibanikile bona, ukuze babe munye, njengathi simunye.
Na ba su ɗaukakar da ka ba ni, don su zama ɗaya kamar yadda muke ɗaya.
23 Mina ngikubo, lawe ukimi, ukuze bapheleliswe babe munye, lokuze umhlaba wazi ukuthi wena ungithumile, lokuthi ubathandile, njengalokhu ungithandile.
Ni a cikinsu kai kuma a cikina. Bari su kasance da cikakken haɗinkai, domin duniya ta san cewa kai ka aiko ni. Ka kuwa ƙaunace su yadda ka ƙaunace ni.
24 Baba, labo onginike bona, ngithanda ukuthi lapho mina engikhona, labo babe lami; ukuze babone inkazimulo yami, onginike yona, ngoba wangithanda kungakasekelwa umhlaba.
“Uba, ina so waɗanda ka ba ni su kasance tare da ni a inda nake, su kuma ga ɗaukakata, ɗaukakar da ka ba ni domin kana ƙaunata kafin halittar duniya.
25 Baba olungileyo, ngitsho umhlaba kawukwazanga, kodwa mina ngikwazile, lalaba bayazi ukuthi wena ungithumile;
“Ya Uba Mai Adalci, ko da yake duniya ba tă san ka ba, ni na san ka, sun kuma san kai ka aiko ni.
26 njalo ngibazisile ibizo lakho, njalo ngizabazisa lona; ukuze uthando ongithande ngalo lube kubo, lami kubo.
Na bayyana ka a gare su, zan kuma ci gaba da bayyana ka domin ƙaunar da ka yi mini ta kasance a cikinsu ni ma in kasance a cikinsu.”

< UJohane 17 >