< UJoweli 3 >

1 Ngoba khangela, ngalezonsuku langalesosikhathi lapho ngibuyisa ukuthunjwa kukaJuda leJerusalema,
“A waɗancan kwanaki da kuma a wancan lokaci, sa’ad da zan maido da arzikin Yahuda da Urushalima,
2 ngizabutha zonke izizwe, ngizehlisele esigodini sikaJehoshafathi, ngizigwebe khona ngenxa yabantu bami lelifa lami uIsrayeli, ezibahlakaze phakathi kwezizwe, zalaba ilizwe lami,
zan tattara dukan al’ummai in kuma kawo su Kwarin Yehoshafat Can zan yi musu shari’a game da gādona, mutanena Isra’ila, gama sun warwatsar da mutanena a cikin al’ummai sun kuma raba ƙasata.
3 zenza inkatho yokuphosa ngabantu bami, zanika umfana ngewule, zathengisa inkazana ngewayini, ukuze zinathe.
Sun jefa ƙuri’a a kan mutanena suna kuma sayar da yara maza don karuwanci, sun sayar da’yan matan domin ruwan inabi wanda za su sha.
4 Yebo-ke, lilani kimi, Tire leSidoni, lani lonke mingcele yeFilisti? Lizangibuyisela umvuzo yini? Uba-ke lingibuyisela, masinyane ngokuphangisa ngizabuyisela umvuzo wenu ekhanda lenu.
“Yanzu mene ne damuwarku da ni, ya Taya da Sidon da kuma dukan mazaunan yankunan Filistiya? Kuna ƙoƙari ku sāka mini don abin da na yi ne? In kuna sāka mini ne, to, da gaggawa zan mayar muku da sakayya a kanku.
5 Ngoba lithethe isiliva sami legolide lami, laletha izinto zami eziloyisekayo ezinhle emathempelini enu.
Gama kun kwashe azurfata da zinariyata kun kuma washe dukiyata mafi kyau kun kai cikin haikalinku.
6 Lathengisa abantwana bakoJuda labantwana beJerusalema ebantwaneni bamaGriki, ukuze libasusele khatshana lomngcele wabo.
Kun sayar da mutanen Yahuda da na Urushalima ga mutanen Hellenawa, don ku aika da su nesa da ƙasarsu.
7 Khangelani, ngizabavusa endaweni elabathengisa kiyo, ngibuyisele umvuzo wenu ekhanda lenu.
“Duba, zan dawo da su daga wuraren da kuka sayar da su, in kuma yi muku abin da kuka yi musu.
8 Njalo ngizathengisa amadodana enu lamadodakazi enu esandleni sabantwana bakoJuda, abazabathengisa kumaSabeya esizweni esikhatshana; ngoba iNkosi ikhulumile.
Zan sayar da’ya’yanku maza da mata ga mutanen Yahuda, su kuma za su sayar da su ga mutanen Sabenawa, al’umma da take nesa da ku.” Ubangiji ya faɗa.
9 Memezelani lokhu phakathi kwezizwe; lingcwelise impi; livuse amaqhawe; kawasondele enyuke wonke amadoda empi.
Ku yi shelar wannan ga al’ummai. Ku yi shirin yaƙi! Ku tā da jarumawa! Bari mayaƙa su ja kusa su kai hari.
10 Khandani amakhuba enu abe yizinkemba, lengqamu zenu zokuthena zibe yimikhonto; obuthakathaka athi: Ngiliqhawe.
Ku bubbuge garemaninku su zama takuba da kuma laujenku su zama māsu. Bari raunana su ce, “Ni mai ƙarfi ne!”
11 Phangisani lize, lina zizwe zonke ezizingelezeleyo, libuthane; Nkosi, yehlisa amaqhawe akho kuleyondawo.
Ku gaggauta, dukanku al’ummai daga kowane ɓangare, ku tattaru a can. Ka sauko da mayaƙanka, ya Ubangiji!
12 Kazizivuse izizwe zenyukele esihotsheni sikaJehoshafathi; ngoba kulapho engizahlala khona ukugweba zonke izizwe inhlangothi zonke.
“Bari a tā da dukan al’ummai; bari su kutsa zuwa Kwarin Yehoshafat gama a can zan zauna in shari’anta dukan al’ummai daga kowane ɓangare.
13 Fakani isikela, ngoba isivuno sivuthiwe; wozani lehlele phansi, ngoba isikhamelo sewayini sigcwele, amafatshi ewayini ayaphuphuma, ngoba ububi babo bukhulu.
Ku fito da lauje, gama girbi ya nuna. Ku zo, ku tattaka inabin, gama wurin matsewar ruwan inabi ya cika randunan tarawa kuma sun cika har suna zuba, muguntarsu da girma take!”
14 Amaxuku, amaxuku esihotsheni sesinqumo; ngoba usuku lweNkosi luseduze esihotsheni sesinqumo.
Dubun dubbai suna a cikin kwarin yanke shawara! Gama ranar Ubangiji ta yi kusa a cikin kwarin yanke shawara.
15 Ilanga lenyanga kuzakuba mnyama, lezinkanyezi zigodle ukukhanya kwazo.
Za a duhunta rana da wata, taurari kuma ba za su ba da haske ba.
16 INkosi izabhonga-ke iseZiyoni, ikhuphe ilizwi layo iseJerusalema, kunyikinyeke amazulu lomhlaba. Kodwa iNkosi ibe yisiphephelo sabantu bayo, lamandla abantwana bakoIsrayeli.
Ubangiji zai yi ruri daga Sihiyona tsawa kuma daga Urushalima; duniya da sararin sama za su yi rawan jiki. Amma Ubangiji zai zama mafakar mutanensa, mafaka ga mutanensa Isra’ila.
17 Ngalokho lizakwazi ukuthi ngiyiNkosi, uNkulunkulu wenu, ohlala eZiyoni, intaba yobungcwele bami. Njalo iJerusalema izakuba yibungcwele, labezizwe kabasayikudlula phakathi kwayo.
“Sa’an nan za ku san cewa ni, Ubangiji Allahnku, ina zaune a Sihiyona, dutsena mai tsarki. Urushalima za tă zama mai tsarki; baƙi ba za su ƙara mamaye ta ba.
18 Kuzakuthi-ke ngalolosuku izintaba zithontise iwayini elimnandi, lamaqaqa ageleze uchago, lazo zonke izifula zakoJuda zigeleze amanzi, lomthombo uphume endlini yeNkosi, uthelele isihotsha seShithimi.
“A wannan rana duwatsu za su ɗiga da sabon ruwan inabi, tuddai kuma za su malmalo madara; dukan rafuffukan Yahuda za su yi ta gudano da ruwa. Maɓulɓula kuma za tă fito daga gidan Ubangiji haka ma ruwa a kwarin itatuwan ƙirya.
19 IGibhithe izakuba lunxiwa, leEdoma ibe yinkangala elunxiwa, ngenxa yodlakela olumelene labantwana bakoJuda, ngoba bachithe igazi elingelacala elizweni labo.
Amma Masar za tă zama kango, Edom kuma hamada marar amfani, saboda kama-karyar da aka yi wa mutanen Yahuda, a ƙasar da aka zub da jinin marasa laifi.
20 Kodwa uJuda uzahlala kuze kube nininini, leJerusalema kuze kube yisizukulwana lesizukulwana.
Za a zauna a Yahuda har abada Urushalima kuma daga tsara zuwa tsara.
21 Ngoba ngizahlanza igazi labo, engangingalihlanzanga; ngoba iNkosi ihlala eZiyoni.
Alhakin jininsu, wanda ban gafarta ba, zan gafarta.”

< UJoweli 3 >