< UJobe 9 >

1 UJobe wasephendula wathi:
Sai Ayuba ya amsa,
2 Ngeqiniso ngiyazi ukuthi kunjalo. Kodwa umuntu angalunga njani kuNkulunkulu?
“Lalle, na san wannan gaskiya ne. Amma ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah?
3 Uba efisa ukuphikisana laye, kayikumphendula okukodwa phakathi kwenkulungwane.
Ko da mutum yana so yă yi gardama da shi, ba zai taɓa amsa masa ba ko da sau ɗaya cikin dubu.
4 Uhlakaniphile enhliziyweni, uqinile emandleni: Ngubani oziqinisileyo wamelana laye waphumelela?
Hikimarsa tana da zurfi, ikonsa yana da yawa. Wane ne ya taɓa yin faɗa da shi har ya yi nasara?
5 Osusa izintaba njalo zingazi, ozigenqula entukuthelweni yakhe.
Yana matsar da manyan duwatsu kafin su sani kuma yana juya su cikin fushinsa.
6 Onyikinya umhlaba awususe endaweni yawo, lensika zawo zizamazame.
Yana girgiza ƙasa, yana girgiza harsashenta.
7 Olaya ilanga ukuthi lingaphumi, avalele inkanyezi ngophawu.
Yana magana da rana sai ta ƙi yin haske; yana hana taurari yin haske.
8 Owendlala amazulu eyedwa, anyathele phezu kwezingqonga zolwandle.
Shi kaɗai ya shimfiɗa sammai ya kuma yi tafiya a kan raƙuman ruwan teku.
9 Owenza iBhere, iziNja, lesiLimela, lamakamelo eningizimu.
Shi ne ya halicci Mafarauci da Kare da Zomo, da Kaza, da’Ya’yanta da tarin taurari a sama, da taurarin kudu.
10 Owenza izinto ezinkulu ezingelakuhlolwa, lezimangalisayo ezingelakubalwa.
Yana yin abubuwan banmamaki waɗanda ba a iya ganewa, mu’ujizai waɗanda ba a iya ƙirgawa.
11 Khangela, uyedlula phansi kwami ngingamboni, edlulele phambili ngingamuzwa.
Ba na iya ganinsa lokacin da ya wuce ni; ba na sani ya wuce lokacin da ya wuce.
12 Khangela, uyahluthuna, ngubani ongamnqanda? Ngubani ongathi kuye: Wenzani?
Wane ne ya isa yă hana shi in ya ƙwace abu? Wa zai ce masa, ‘Me kake yi?’
13 UNkulunkulu kayinqandi intukuthelo yakhe. Abasizi bakaRahabi bayakhothama phansi kwakhe.
Allah ba ya danne fushinsa; ko dodannin ruwan da ake kira ayarin Rahab ya tattake su.
14 Pho-ke, mina ngingamphendula ngithini, ngikhethe amazwi ami okuqondana laye?
“Ta yaya zan iya yin faɗa da shi? Ina zan iya samun kalmomin da zan yi gardama da shi?
15 Ebengingeke ngamphendula loba bengilungile; ngizacela isihawu kumahluleli wami.
Ko da yake ba ni da laifi, ba zan iya amsa masa ba; sai dai roƙon jinƙai zan iya yi ga mahukuncina.
16 Uba bengibizile, wangiphendula, bengingayikukholwa ukuthi ubekile indlebe elizwini lami.
Ko da na yi kira gare shi ya amsa mini, ban yarda cewa zai saurare ni ba.
17 Ngoba uyangihlifiza ngesiphepho, andise amanxeba ami kungelasizatho.
Zai sa hadari yă danne ni yă ƙara mini ciwona ba dalili.
18 Kangivumeli ukukhokha umoya, kodwa engigcwalisa ngezinto ezibabayo.
Ba zai bari in yi numfashi ba, sai dai yă ƙara mini azaba.
19 Uba kungamandla, khangela, ulamandla. Njalo uba kungesahlulelo, ngubani ozangibiza?
In maganar ƙarfi ne, shi babban mai ƙarfi ne! In kuma maganar shari’a ne, wa zai kai kararsa?
20 Aluba ngilungile, umlomo wami uzangilahla; uba ngiphelele, uzakuthi ngonakele.
Ko da ni marar ƙarfi ne, bakina ya isa yă sa in zama mai laifi; in ba ni da laifi, zai sa in yi laifi.
21 Ngiphelele, angikhathaleli umphefumulo wami, ngidelela impilo yami.
“Ko da yake ba ni da laifi, ban damu da kaina ba; na rena raina.
22 Kunye lokho, ngenxa yalokho ngithi: Uyabhubhisa olungileyo lomubi.
Ba bambanci; shi ya sa na ce, ‘Yana hallaka marasa laifi da kuma mugaye.’
23 Lapho isiswepu sibulala ngokujumayo, uzahleka ukudangala kwabangelacala.
Lokacin da bala’i ya kawo ga mutuwa, yakan yi dariyar baƙin cikin marasa laifi.
24 Umhlaba unikelwe esandleni somubi; wembesa ubuso babehluleli bawo. Uba kungenjalo, pho, ngubani?
Lokacin da ƙasa ta faɗa a hannun mugaye, yakan rufe idanun masu shari’a. In ba shi ba wa zai yi wannan?
25 Njalo insuku zami zilejubane kulesigijimi; ziyabaleka, kaziboni okuhle.
“Kwanakina sun fi mai gudu wucewa da sauri; suna firiya babu wani abin jin daɗi a cikinsu.
26 Ziyedlula njengezikepe zomhlanga, njengokhozi olutheleka empangweni.
Suna wucewa kamar jirgin ruwan da aka yi da kyauro, kamar jahurma da ta kai wa namanta cafka.
27 Uba ngisithi: Ngizakhohlwa ukusola kwami, ngitshiye ukunyukumala kwami, ngithokoze,
‘In na ce zan manta da abin da yake damu na, zan yi murmushi in daina nuna ɓacin rai,’
28 ngiyesaba zonke insizi zami, ngiyazi ukuthi kawuyikungiphatha njengongelacala.
duk da haka ina tsoron duk wahalata, domin na san ba za ka ɗauke ni marar laifi ba.
29 Ngilecala mina, pho, ngizatshikatshikelelani ize?
Tun da an riga an ɗauke ni mai laifi, duk ƙoƙarina a banza yake.
30 Uba ngizigezisa ngamanzi eliqhwa elikhithikileyo, ngihlambulule izandla zami ngesepa,
Ko da na wanke jikina duka da sabulu, na wanke hannuwana kuma da soda,
31 khona uzangiphosela emgodini, besengisenyanywa yizigqoko zami.
duk da haka za ka jefa ni cikin ƙazamin wuri, yadda ko rigunan jikina ma za su ƙi ni.
32 Ngoba kasuye umuntu njengami ukuze ngimphendule, ukuze siye ndawonye kusahlulelo.
“Shi ba mutum ba ne kamar ni wanda zan iya amsa masa, har da za mu yi faɗa da juna a wurin shari’a.
33 Kakukho umqamuli phakathi kwethu ongabeka isandla sakhe phezu kwethu sobabili.
In da akwai wanda zai iya shiga tsakaninmu, ya ɗora hannunsa a kanmu tare,
34 Kasuse uswazi lwakhe kimi, njalo uvalo ngaye lungangethusi.
wani wanda zai sa Allah yă daina duka na, don yă daina ba ni tsoro.
35 Bengingakhuluma ngingamesabi, kodwa anginjalo ngokwami.
Sa’an nan ne zan iya yin magana ba tare da jin tsoronsa ba, amma a yadda nake a yanzu ba zan iya ba.

< UJobe 9 >