< UJobe 4 >
1 UElifazi umThemani wasephendula wathi:
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 Uba sizama ilizwi kuwe, uzadabuka yini? Kodwa ngubani ongazibamba emazwini?
“In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
3 Khangela, uqondisile abanengi, waqinisa izandla ezibuthakathaka.
Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
4 Amazwi akho amvusile okhubekayo, waqinisa amadolo axegayo.
Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
5 Kodwa khathesi kufikile kuwe, uyadinwa; kuyakuthinta wena, utshaywa luvalo.
Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
6 Ukwesaba kwakho uNkulunkulu kakusiso isibindi sakho yini, lobuqotho bendlela zakho ithemba lakho?
Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
7 Akukhumbule, ngubani owake wachithwa engelacala? Kumbe abalungileyo bake baqunywa ngaphi?
“Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
8 Njengengikubonileyo, abalima ububi behlanyela udubo, bavuna khona.
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
9 Ngokuphephetha kukaNkulunkulu bayabhubha, langokuphefumula kwamakhala akhe bayaphela.
A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
10 Ukubhonga kwesilwane, lelizwi lesilwane esesabekayo, lamazinyo amabhongo esilwane, kwephukile.
Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
11 Isilwane esidala siyabhubha ngokuswela impango, lemidlwane yesilwanekazi isabalale.
Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
12 Ngasenginyenyezelwa ilizwi, lendlebe yami yemukela okuncinyane kwalo.
“Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
13 Phakathi kwemicabango yemibono yebusuku, lapho ubuthongo obukhulu busehlela abantu,
Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
14 ukwesaba kwangifikela lokuthuthumela okwenza ubunengi bamathambo ami baqhaqhazela.
Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
15 Kwasekusedlula umoya ebusweni bami, loboya benyama yami bavuka.
Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
16 Wema, kodwa angikuqondanga ukubonakala kwawo; isimo sasiphambi kwamehlo ami; kwathula, ngasengisizwa ilizwi lisithi:
Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
17 Kambe umuntu angalunga okwedlula uNkulunkulu? Umuntu angahlambuluka okwedlula uMenzi wakhe yini?
‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
18 Khangela, kazithembi inceku zakhe, lengilosi zakhe uthi zingabaphosisi.
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
19 Kangakanani abahlala endlini zebumba, abasisekelo sabo sisethulini, abachotshozwa phambi kwenundu.
to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
20 Bakhandwa kusukela ekuseni kuze kube kusihlwa, kungelakunanzwa bayabhubha kuze kube nininini.
Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
21 Ubuhle babo kabususwa labo yini? Bayafa kodwa bengalanhlakanipho.
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’