< UJobe 38 >

1 INkosi yasimphendula uJobe isesivunguzaneni yathi:
Sa’an nan Ubangiji ya amsa wa Ayuba. Ya ce,
2 Ngubani lo ofiphaza iseluleko ngamazwi angelalwazi?
“Wane ne wannan da yake ɓata mini shawarata da surutan wofi?
3 Bopha-ke ukhalo lwakho njengendoda, njalo ngizakubuza, njalo ungenze ngazi.
Ka sha ɗamara kamar namiji; zan yi maka tambaya, za ka kuwa amsa mini.
4 Wawungaphi lapho ngimisa izisekelo zomhlaba? Tshono uba usazi ukuqedisisa.
“Kana ina lokacin da na aza harsashen duniya? Gaya mini, in ka sani.
5 Ngubani owabeka izilinganiso zawo, uba ukwazi? Kumbe ngubani owelulela intambo yokulinganisa phezu kwawo?
Wane ne ya zāna girmanta? Ba shakka ka sani! Wane ne ya ja layin aunawa a kanta?
6 Izisekelo zawo zamiswa phezu kwani? Kumbe ngubani owabeka ilitshe lawo lengonsi,
A kan me aka kafa tushenta, ko kuma wa ya sa dutsen kan kusurwarta,
7 lapho inkanyezi zokusa zahlabela kanyekanye, lamadodana wonke kaNkulunkulu amemeza ngenjabulo?
yayinda taurarin safe suke waƙa tare dukan mala’iku kuma suka yi sowa don farin ciki.
8 Kumbe ngubani owavalela ulwandle ngezivalo, lapho lufohla luphuma esiswini,
“Wane ne ya rufe teku a bayan ƙofofi, lokacin da ya burtsatso daga cikin ciki.
9 lapho ngimisa iyezi laba yisembatho salo, lomnyama onzima waba yimbeleko yalo?
Lokacin da na yi wa gizagizai riga na kuma naɗe su a cikin duhu sosai,
10 Njalo ngaluqumela isimiso, ngamisa imigoqo lezivalo,
sa’ad da na yi masa iyaka na sa masa ƙofofi da wurin kullewa.
11 ngathi: Uzafika kuze kube lapha, kodwa ungedluli, lalapha kuzamelana lokuzigqaja kwamagagasi akho.
Sa’ad da na ce ga iyakar inda za ka kai, ga inda raƙuman ruwanka za su tsaya?
12 Kusukela ensukwini zakho walawula ukusa yini, wenza ukudabuka kokusa ukuthi kwazi indawo yakho,
“Ko ka taɓa ba safiya umarni ko kuma ka sa asuba ta fito,
13 ukuthi kubambe imiphetho yomhlaba, ukuze kuthintithe ababi kuwo?
don ta kama gefen duniya ta kakkaɓe mugaye daga cikinta?
14 Kuyaguquka njengebumba lophawu lokunamathisela, kuzimisa njengesembatho.
Ƙasa ta sāke siffa kamar laka da aka yi wa hatimi; ta fito a fili kamar riga.
15 Lakwababi ukukhanya kwabo kuyagodlwa, lengalo ephakemeyo iyephulwa.
An hana mugaye haskensu, hannun da suka ɗaga an karya shi.
16 Usungenile emithonjeni yolwandle yini, wahamba usiya le lale ekudingeni inziki?
“Ko ka taɓa tafiya zuwa maɓulɓulan teku, ko kuma ka taɓa zuwa cikin zurfin lungun teku?
17 Amasango okufa wawembulelwa yini, wawabona amasango ethunzi lokufa?
Ko an taɓa nuna maka ƙofar mutuwa? Ko ka taɓa ganin ƙofar inuwar duhun mutuwa?
18 Uqedisisile yini kuze kube sebubanzini bomhlaba? Tshono uba ukwazi konke.
Ko ka gane fāɗin duniya? Gaya mini, in ka san wannan duka.
19 Ingaphi indlela lapho okuhlala khona ukukhanya? Lomnyama, ingaphi indawo yawo,
“Ina ne hanyar zuwa gidan haske? Kuma a ina duhu yake zama?
20 ukuze ukuse emngceleni wakho, lokuthi uqedisise izindlela zomuzi wakho?
Ko za ka iya kai su wurarensu? Ka san hanyar zuwa wurin da suke zama?
21 Uyazi, ngoba wawusuzelwe, lenani lensuku zakho likhulu.
Ba shakka ka sani, gama an riga an haife ka a lokacin! Ka yi shekaru da yawa kana rayuwa.
22 Usungenile eziphaleni zeliqhwa elikhithikileyo yini, wabona iziphala zesiqhotho,
“Ka taɓa shiga rumbunan dusar ƙanƙara ko ka taɓa ganin rumbunan ƙanƙara
23 engizigodle kuze kube yisikhathi sokuhlupheka, kuze kube lusuku lokulwa lolwempi?
waɗanda nake ajiya domin lokacin wahala, domin kwanakin yaƙi da faɗa?
24 Ingaphi indlela lapho ukukhanya okwabiwa khona, umoya wempumalanga ohlakazeka khona emhlabeni?
Ina ne hanyar zuwa wurin da ake samun walƙiya, ko kuma inda daga nan ne ake watsa iskar gabas zuwa ko’ina cikin duniya?
25 Ngubani owehlukanisela impophoma indlela yamanzi, lendlela yombane wemidumo,
Wane ne ya yanka hanyar wucewar ruwa, da kuma hanyar walƙiyar tsawa
26 ukuthi line emhlabeni lapho okungelamuntu khona, enkangala okungelamuntu kuyo,
don ba da ruwa a ƙasar da ba kowa a wurin jeji inda ba mai zama ciki
27 ukusuthisa inkangala legwadule, lokuhlumisa ukuphuma kotshani?
don a ƙosar da wurin da ya bushe a sa ciyawa ta tsiro a can?
28 Izulu liloyise yini, kumbe ngubani owazala amathonsi amazolo?
Ruwan sama yana da mahaifi? Wa ya zama mahaifin raɓa?
29 Ungqwaqwane waphuma esiswini sikabani? Njalo ngubani owazala iliqhwa lamazulu?
Daga cikin wane ne aka haifi ƙanƙara? Wane ne ya haifi jaura daga sammai
30 Amanzi afihlakele njengelitshe, lobuso bokujula bujiyile.
lokacin da ruwa ya zama da ƙarfi kamar dutse, lokacin da saman ruwa ya daskare?
31 Ungazibopha yini izibopho zesiLimela, kumbe uthukulule intambo zeziNja?
“Za ka iya daure kyakkyawar kaza da’ya’yanta? Ko za ka iya kunce igiyoyin mafarauci da kare da zomo?
32 Ungakhupha yini izinkanyezi ngesikhathi sazo? Ungakhokhela yini iBhere kanye labantwana balo?
Za ka iya tattara taurari bisa ga lokacinsu ko kuma ka bi da beyar da’ya’yanta zuwa waje?
33 Uyazazi yini izimiso zamazulu, kumbe ungamisa umbuso wazo emhlabeni?
Ka san dokokin sammai? Ko za ka iya faɗar dangantakar Allah da duniya?
34 Ungaphakamisela yini ilizwi lakho emayezini, ukuthi ubunengi bamanzi bukusibekele?
“Za ka iya tsawata wa gizagizai ka kuma rufe kanka da ambaliyar ruwa?
35 Ungathuma yini imibane ukuthi ihambe, ithi kuwe: Khangela, silapha?
Kai ne kake aika walƙiya da tsawa zuwa inda suke zuwa? Ko suna zuwa wurinka su ce, ‘Ga mu nan mun zo?’
36 Ngubani owabeka inhlakanipho emibilini? Kumbe ngubani onike ukuqedisisa engqondweni?
Wane ne yake cika zuciya da hikima ko kuma yake ba zuciya ganewa?
37 Ngubani ongabala amayezi ngenhlakanipho? Njalo ngubani ongalalisa imbodlela zamazulu,
Wane ne yake da hikimar iya ƙirga gizagizai? Wane ne zai iya karkato bakunan tulunan sammai
38 lapho uthuli luqina lube yizigaqa, lamagade anamathelane?
sa’ad da ƙura ta yi yawa ta daskare a wuri ɗaya?
39 Ungasizingelela yini isilwane ukudla, kumbe usuthise ukulamba kwezilwane ezintsha,
“Za ka iya farauto wa zakanya nama, ka kuma kawar wa zakoki yunwarsu.
40 lapho zicathame emihomeni, zihlala esikhundleni ukuthi zicathame?
Lokacin da suka kwanta cikin kogunansu, ko kuma lokacin da suke a wurin ɓuyansu?
41 Ngubani olungisela iwabayi ukudla kwalo, lapho amaphuphu alo ekhala kuNkulunkulu, ezulazula ngoba kungelakudla?
Wane ne yake ba hankaka abinci lokacin da’ya’yansa suke kuka ga Allah, kuma suna yawo don rashin abinci?

< UJobe 38 >