< UJobe 36 >
1 UElihu waseqhubeka wathi:
Elihu ya ci gaba,
2 Ngibekezelela kancinyane, ngizakubonisa ukuthi kuseselamazwi ngoNkulunkulu.
“Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
3 Ngizathatha ulwazi lwami luvela khatshana, nginike ukulunga kuMenzi wami.
Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
4 Ngoba isibili amazwi ami kawayisiwo amanga; opheleleyo elwazini ulawe.
Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
5 Khangela, uNkulunkulu ulamandla, njalo keyisi; mkhulu emandleni okuqedisisa.
“Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
6 Kayekeli omubi aphile, kodwa unika abayanga okulungileyo.
Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
7 Kasusi amehlo akhe kolungileyo, kodwa balamakhosi esihlalweni sobukhosi; yebo, uyawahlalisa phakade, abesephakama.
Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
8 Njalo uba bebotshiwe ngezibopho, bethunjwe ngezintambo zenhlupheko,
Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
9 abesebatshela isenzo sabo, leziphambeko zabo, ukuthi zazilamandla.
yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
10 Uyavula indlebe yabo ekulayweni, alaye baphenduke ebubini.
Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
11 Uba belalela, bamkhonze, bazachitha insuku zabo kokuhle, leminyaka yabo ezintokozweni.
In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
12 Kodwa uba bengalaleli, bazadlula ngomkhonto, baphele bengelalwazi.
Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
13 Labangamesabiyo uNkulunkulu ngenhliziyo babuthelela intukuthelo; kabakhali esebabophile.
“Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
14 Umphefumulo wabo uzafela ebutsheni, lempilo yabo phakathi kwezinkotshana.
Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
15 Uzakhulula ohluphekayo ekuhluphekeni kwakhe, avule indlebe yabo ecindezelweni.
Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
16 Yebo, lawe wakuhuga ukuthi uphume emlonyeni wocindezelo uye endaweni ebanzi, okungelacindezelo kuyo, lokuphezu kwetafula lakho kuzagcwala amanono.
“Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
17 Kodwa ugcwalise isigwebo somubi; isigwebo lokulunga kukubambile.
Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
18 Qaphela ulaka lungakuhugeli ekuklolodeni, lobukhulu benhlawulo bungakuphambuli.
Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
19 Ubengalinganisa inotho yakho, ukuthi ubungebe ecindezelweni, lemizamo yonke elamandla?
Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
20 Ungakhefuzeleli lobobusuku bokususwa kwabantu endaweni yabo.
Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
21 Qaphela, ungaphendukeli ebubini, ngoba ukhethe lokho kulokuhlupheka.
Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
22 Khangela, uNkulunkulu uziphakamisa ngamandla akhe; ngubani ongumfundisi njengaye?
“An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
23 Ngubani ommisele indlela yakhe? Kumbe ngubani othe: Wenze ububi?
Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
24 Khumbula ukuthi ukhulise umsebenzi wakhe, abahlabela ngawo abantu.
Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
25 Bonke abantu bayawubona; umuntu uyawukhangela ekhatshana.
Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
26 Khangela, uNkulunkulu uphakeme, njalo kasimazi, lenani leminyaka yakhe kayilakuhlolwa.
Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
27 Ngoba wenyusa amathonsi amanzi, ahlambulule izulu njengenkungu yawo;
“Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
28 amayezi alithululela phansi, lithonte kakhulu phezu komuntu.
Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
29 Yebo, kukhona yini ongaqedisisa ukwendlaleka kwamayezi, umsindo wedumba lakhe?
Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
30 Khangela, wendlala ukukhanya kwakhe phezu kwawo, agubuzele impande zolwandle.
Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
31 Ngoba ngawo uyehlulela abantu, anike ukudla ngobunengi.
Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
32 Ngezandla usibekela ukukhanya, abesekulaya ngalelo elingena phakathi.
Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
33 Umdumo wakhe ubika ngakho, lenkomo ngenkungu eyenyukayo.
Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.